Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 20260725 WA1675
IRAN Labarai

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
IMG 20260725 WA1190
Kasashen Waje Labarai

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
FB IMG 1784929894226
Labarai Shugaba Tinubu

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260725 WA1675

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 IRAN, Labarai
IMG 20260725 WA1190

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Kasashen Waje, Labarai
FB IMG 1784929894226

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Labarai, Shugaba Tinubu
IMG 20260723 WA1018

Grand Kadi Ya Amince Da Samar Da Tsarin Tabbatar Da Sulhun Hukunar Shari’a a Commission Ta Jihar Kano A Matsayin Hukunci

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Kotu, Labarai
APC, Labarai

Gwamnan Jihar Kogi Ya Kori Kwamishina Da Wasu Mataimakansa

Alfijir Labarai ta rawaito Gwamna Yahaya Bello na Kogi ya kori kwamishina da wasu mataimaka biyu a ranar Talata Gwamnan ya kori kwamishinan noma na …

By Musa Bestseller
Posted onJune 14, 2023June 14, 2023
Gwamnatin Kano, Labarai

An Rushe Shatale Talen Kofar Gidan Gwamnatin Kano

Posted onJune 14, 2023June 14, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin jihar kano a ci gaba da rushe-rushen inda tace an gina ba bisa ka’ida ba, gwamnatin ta rushe shatale-talen dake …

Labarai

An Kama Tsohon Shugaban Amurka Tare Da Gurfanar Da Shi A Gaban Kotun Amurka

Posted onJune 14, 2023June 14, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito an kama Tsohon Shugaban Amurka, Donald Trump, tars da gurfanar da shi gaban wata kotun tarayya da ke birnin Miami na …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i! Sama Da Mutum 100 Sun Mutu A Hatsarin Kwale-Kwale A Kwara

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito a kalla sama da mutum 100, cikinsu har da wani magidanci da ’ya’yansa hudu ne aka tabbatar da rasuwarsu a wani …

Ilimi, Labarai

Yadda Ɗaliban Nijeriya Za Su Samu Bashi Domin Biyan kudin Makaranta

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya saka hannu kan doka domin kafa gidauniya ta musamman da za ta rinka bayar da …

Labarai, Majalisar Wakilai

Tajuddeen Abbas ya lashe zaɓen shugaban majalisar wakilan Nigeria

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙaramar hukumar Zari’a Tajuddeen Abbas ya lashe zaben shugaban majalisar wakilan Nigeria. Tajudden Abbas ya samu …

Labarai, Majalisar Kano

An Zaɓi Yusuf Falgore A Matsayin Sabon Shugaban Majalisar Kano

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito an zabi wakilin Karamar Hukumar Rogo, Yusuf Ismail Falgore a matsayin sabon Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kano da safiyar Talata. Haka …

Labarai, Majalisar Dattijai

Barau Ya Zama Sabon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Sanatocin Nijeriya sun zabi Barau Jibril a matsayin sabon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan kasar. An zabi Sanata Godswill Akpabio a matsayin …

Labarai, Ta addanci

Dubun Wasu Ma’aikatan Hukumar RMAFC Ya Cika Bisa Zargi Yin Kutse A Tsarin IPPIS

Posted onJune 13, 2023June 13, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban hukumar raba daidai da tarawa gwamnatin tarayya haraji (RMAFC) Dakta Muhd Bello Shehu, ya tabbatar da bankado wasu ma’aikatan hukumar …

Hadari, Labarai

Ibtila’i! Sanata Da Dan Majalisar Wakilai Sun Mutu A Wani Hadari A Hanyar Abuja

Posted onJune 12, 2023June 12, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito wani Sanata dan ‘yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) daga jihar Imo akan hanyarsa ta zuwa Abuja domin bikin rantsar da …

Ilimi, Labarai

Shugaba Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Baiwa Ɗaliban Nijeriya Bashi

Posted onJune 12, 2023June 12, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan dokar bai wa ɗalibai bashin karatu ta ƙasa. Mai magana da yawun …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Hana Cin Ganda Saboda ɓullar sabuwar cuta

Posted onJune 12, 2023June 12, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin tarayya ta sanar da ƴan ƙasa game da barkewar cutar Anthrax a wasu kasashe makwabta na yankin yammacin Afirka. Dr …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaban Ƙasa Ya Yi Cikakken Bayani Kan Cire Tallafin Fetur

Posted onJune 12, 2023June 12, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shi ma yana jin radadin da ‘yan kasar ke ji bayan cire tallafin …

Gwamnatin Kano, Labarai

Rusau: Ƙungiyar Tsoffin Ɗalibai Ta Yaba Wa Gwamnatin Kano

Posted onJune 12, 2023June 12, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito kungiyar tsofaffin daliban makarantar GSS Goron Dutse ta yabawa gwambatin Kano bisa matakin da ta dauka na rushe shagunan da gine-ginen …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ci Gaba Da Rushe Rushe A Daren Lahadi

Posted onJune 12, 2023June 12, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Yadda Gwamnatin jihar Kano ta ci gaba da rushe gine-ginen da ke cikin filin Masallacin Idi na Ƙofar Mata. Motocin Rusau …

Labarai, Ta addanci

Yanzu Yanzu Rikici Ya Balle Tsakanin Masu Shaguna Da Yan Daba A Kano

Posted onJune 11, 2023June 12, 2023

Daga Amina magaji Muhammad Alfijir Labarai ta rawaito wata rigima ta barke tsakanin masu shaguna da matasa (yan Daba) masu dibar ganima a makarantar chiranchi …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i! An Tsinci Gawar Wani Ango Ɗan wata 4 da Aure A Rataye

Posted onJune 11, 2023June 11, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito an tsinci gawar wani sabon ango mai shekara 30, Usman Sani Goga, rataye a Karamar Hukumar Babura ta Jihar Jigawa. Marigayin, …

Labarai, Siyasa

Shugabannin Kasar Saudiyya Sun Ɗage Rigar Dakin Ka’aba

Posted onJune 11, 2023June 11, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito ana ɗage rigar ne tsawon mita uku duk shekara don kare ta daga lalacewa sakamakon dandazon mahajjata. Haka nan kuma, ana …

Badakala, Labarai

Rana Dubu: An Kama Ma’aikatan Majalisa Da Satar Kayan A Majalisar Tarayya

Posted onJune 11, 2023June 11, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Jami’an tsaro da ke aiki a harabar majalisar tarayya da ke Abuja sun cafke wasu hadiman ‘yan majalisa da ma’aikatan majalisar …

Ibtila i, Labarai

Innalillahi wa’inna ilaihirraji’un Allah Ya Yiwa Kanin Alh Auwal Muhd Lawal Hussain Da Matarsa rasuwa

Posted onJune 11, 2023June 11, 2023

Allah ya yiwa Kani ga Alh Auwal Muhammad Lawal Shugaban Asibitin Best Choice da Best Medix Pharmacy & Store Hussain da Matarsa rasuwa lokaci guda. …

Posts pagination

‹ 1 … 241 242 243 244 245 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab