Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 20260725 WA1190
Kasashen Waje Labarai

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
FB IMG 1784929894226
Labarai Shugaba Tinubu

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026
IMG 20260723 WA1018
Kotu Labarai

Grand Kadi Ya Amince Da Samar Da Tsarin Tabbatar Da Sulhun Hukunar Shari’a a Commission Ta Jihar Kano A Matsayin Hukunci

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260725 WA1190

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Kasashen Waje, Labarai
FB IMG 1784929894226

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Labarai, Shugaba Tinubu
IMG 20260723 WA1018

Grand Kadi Ya Amince Da Samar Da Tsarin Tabbatar Da Sulhun Hukunar Shari’a a Commission Ta Jihar Kano A Matsayin Hukunci

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Kotu, Labarai
IMG 20260723 WA1180(1)

WACORPAI Zata Fara Zaɓen Gwamnoni, Sanatoci da Kakakin Majalisu 10 Mafi Ƙwazo na Shekarar 2026.

Posted onJuly 23, 2026July 23, 2026 Al amuran Yau Da Kullum, Labarai
Labarai

Kotu Ta Bukaci Sake Kame Shaikh Abdul’aziz Dutsen Tanshi

Alfijr ta rawaito Wata Kotun Shari’ar Musulunci a jihar Bauchi ta umarci jami’an tsaro su kamo mata malamin nan Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi tare …

By Musa Bestseller
Posted onJune 1, 2023June 1, 2023
Labarai

Gwamnan Kano Ya Sake Sanar Da Nadin Sabbin Mukamai Guda 5

Posted onJune 1, 2023June 1, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya amince da karin Naɗin mukamai biyar. Sakataren yada labaran gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa …

Labarai

Zargin Cin Hanci $5m: Wasu Kungiyoyi Sun Roki EFCC Ta Gurfanar Da Tsohon Gwamnan Kano

Posted onMay 31, 2023May 31, 2023

Alfijr ta rawaito Wata kungiya mai zaman kanta mai yaki da rashin adalci ta roki Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC …

Labarai

Wani Jirgi Da Daruruwan Maniyyata Sun Yi Saukar Gaggawa A Kano

Posted onMay 31, 2023May 31, 2023

Alfijr ta rawaito a yammacin Larabar nan ne jirgin Max Air dauke da alhazan jihar Jigawa ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Malam …

Labarai

NLC Ta Yi Watsi Da Ƙarin Farashin Man Fetur A Nijeriya

Posted onMay 31, 2023

Alfijr ta rawaito Kungiyar kwadago ta Najeriya, NLC ta yi watsi da sabon farashin man fetur da kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya kara. …

Labarai

NNPC Ya Tabbatar Da Karin Farashin Man Fetur

Posted onMay 31, 2023May 31, 2023

Alfijr ta rawaito Kamfanin Man Fetur na Najeriya NNPC ya tabbatar da daidaita farashin famfo na PPM a fadin gidajen sayar da man fetur, inda …

Labarai

Wata Sabuwa Sanatoci Biyu Sun Fice Daga Jam’iyyar PDP

Posted onMay 31, 2023May 31, 2023

Alfijr ta rawaito Sanatoci biyu na jam’iyyar PDP, Sanata Mathew Urhogide da Ayo Akinyelure sun fice daga jam’iyyar. Sanarwar murabus din nasu na kunshe ne …

Labarai

Saudiyya Ta Yi Wa Dan Wasan Madrid Benzema Gwaggwaban Tayi

Posted onMay 31, 2023May 31, 2023

Alfijr ta rawaito Wasu majiyoy na nuna yiwuwar dan wasan gaba na Real Madrid Karim Benzema na shirin komawa Saudi Arabia da taka leda bayan …

Labarai

EFCC Ta Kama Wani Fitaccen Mawaki Da Wasu Tarin Mutane

Posted onMay 31, 2023May 31, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) ta kama wani shahararren mawakin Tiktok, Crown Uzama (wanda aka fi sani da …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onMay 30, 2023May 30, 2023

Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Rikici Ya Barke Tsakanin DSS Da EFCC

Posted onMay 30, 2023May 30, 2023

Alfijr ta rawaito wani rikici tsakanin Jami’an Hukumar Tsaro ta DSS da jami’an EFCC bayan da jami’an DSS suka hana ’yan EFCC shiga ofishinsu. Rikicin …

Labarai

Gwamna Kano Ya Amince Da Naɗin Shugabannin Hukumar Jin Dadin Alhazai Ta Jihar

Posted onMay 30, 2023May 30, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin babban sakataren zartarwa da kuma mambobin hukumar jin dadin alhazai ta …

Labarai

Gwamnan Kano Ya Umurci Jami’an Tsaro Su Karɓe Duk Kadarorin Da Aka Cefanar

Posted onMay 29, 2023May 29, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa ta yi la’akari da shawarar da kwamatin ƙarbar mulki ya bayar kan batun kadarori …

Labarai

Gwamnan jihar Kano ya sanar da nadin sabbin mukamai

Posted onMay 29, 2023May 29, 2023

Alfijr ta rawaito Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana Sababbin nadi a ranarsa ta farko kamar haka. 1. Hon. Shehu Wada …

Labarai

Mai Gidan Talabijin Na AIT Ya Mutu Yana Da Shekara 71

Posted onMay 29, 2023May 29, 2023

Alfijr ta rawaito Mammallakin gidan talabijin din nan mai zaman kansa, AIT, Raymond Dokpesi ya mutu. Dokpesi, wanda ya ke da kamfani mai suna DAAR …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Fara Naɗa Mukamin Farko Bayan Rantsar Dashi

Posted onMay 29, 2023May 29, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Dele Alake a matsayin mai magana da yawunsa, sa’o’i kaɗan bayan rantsar da shi a …

Labarai

Za Mu Sake Duba Fasalin Sake Gyaran Naira Tare Da Cire Tallafin Man Fetur

Posted onMay 29, 2023May 29, 2023

Alfijr ta rawaito Shugaban kasa Bola Tinubu, ya yi alkawarin sake duba manufofin sake fasalin Naira na Babban Bankin Najeriya (CBN). Tinubu, wanda ya bayyana …

Bola Tinubu, Labarai

An Rantsar Da Bola Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya

Posted onMay 29, 2023

Alfijr ta rawaito Tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ne ya mika masa mulkin ga sabon shugaban kasa. An rantsar da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a …

Labarai

An Rantsar Da Abba Kabir Yusuf A Matsayin Gwamnan Jihar kano

Posted onMay 29, 2023May 29, 2023

Alfijr ta rawaito an rantsar da Injiniya Abba kabir Yusuf a matsayin sabon gwamnan Jihar kano, a bikin da aka yi a filin wasa na …

Labarai

An Hana Ganduje Da Soludo Shiga Wurin Manyan Baki Na Alfarma

Posted onMay 29, 2023May 29, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gamu da cikas a bukin rantsar da sabon shugaban kasa a …

Posts pagination

‹ 1 … 245 246 247 248 249 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab