Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Lafiya

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Aike Da Wani Mutum Gidan Gyaran Hali Kan Satar Dunkulen Girki A Kano

Posted onMarch 22, 2022March 22, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’a alkali Dokta Bello Khalid na Kotun Shari’ar Musulunci, ya bayar da umarnin tisa keyar matashin zuwa gudan gyaran hali …

Kasashen Waje, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Saudiya ta ƙaddamar Da Hanyar Neman Bizar Shiga Kasar Ta Wayar Salula

Posted onMarch 19, 2022March 19, 2022

Alfijr Saudiyya ce kasa ta farko a duniya da ta ba da damar yin rajistar na’urorin zamani ta wayoyin salula na zamani domin ba da …

EFCC, Labarai

DA Ɗumi Ɗuminsa! Hukumar EFCC ta kama Willie Obiano Tsohon Gwamnan Anambra

Posted onMarch 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa a ranar Alhamis ta kama tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar Da Janye Tallafin N600bn na Wutar Lantarki

Posted onMarch 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukuma mai kula da harkar wutar lantarki a Najeriya, Nigerian Electricity Regulatory Commission ta ce gwamnatin tarayya ta janye tallafin wuta. …

Kotu, Labarai

Ana Zargin Alƙali Aminu Gabari Na kotun No-man’s-land Kano da Karɓar Cin Hanci

Posted onMarch 16, 2022March 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Cibiyar wayar da kan al’umma kan shari’a da bin diddigin al’amura (CAJA) ta rubuta koke a kan babban alkalin jihar Kano …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano. Ta Rusa Chamber Of Commerce, Ta Kafa Kwamitin Riko

Posted onMarch 16, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta ba da umarnin rusa shugabannin kungiyar ‘yan kasuwa, masana’antu, ma’adinai da noma ta Kano (KACCIMA), ba tare …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Hukumar Kiyaye Hadaruka FRSC Ta koka Kan Tukin Ganganci Dake Karuwa A Titin Kano Zaria

Posted onMarch 16, 2022

Alfijr  Hukumar kiyaye hadari ta kasa FRSC reshen jihar Kano, ta ce titin Kano zuwa Zaria ya kasance wurin da hukumar ke fuskantar kalubalen masu …

Ilimi, Labarai

Rikicin Hijabi: Daliban Kwara 151 Na Iya Rasa Jarrabawar WEAC! Inji Shugaban Makarantar

Posted onMarch 14, 2022

Alfijr ta rawaito shuhugaban makarantar Ijagbo Baptist High School da ke karamar hukumar Oyun a jihar Kwara, Mista Francis Lambe, ya bayyana damuwarsa kan halin …

Kotu, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu Ta Dakatar Da Babban Taron jam’iyyar APC

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata babbar kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja, ta hana jam’iyyar APC ci gaba da gudanar da babban taronta na …

Labarai, Tsaro

Jami an Kwastam Sun kama Wasu Manyan Motoci, Na ₦529m Da Tramadol Na ₦192m Da Sauran Kayayyaki

Posted onMarch 13, 2022March 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar Kwastam ta kama wasu manyan Motoci, wasu da kudinsu ya kai N529m Ya kuma ce, katan 640 na magunguna marasa …

Labarai, Siyasa

Mun Cuci Najeriya! Ya kamata Buhari Ya Daure Ni Da Sauran Yan Siyasa! Inji Ibrahim Musa Kazaure

Posted onMarch 12, 2022

Alfijr ta rawaito tsohon Ministan ayyuka , Ambasada Ibrahim Musa Kazaure ya ce ya kamata Shugaba Muhammadu Buhari ya kama shi da sauran ƴan siyasa …

Addini, Labarai

YADDA NISABIN ZAKKA DA SADAKI DA DIYYAR RAI YAKE A HALIN YANZU

Posted onMarch 11, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar Shari ah ta jihar Kano ta rawaito yadda nusabin zakka, sadaki da diyyar rai yake ta bana kamar yadda ta …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Daure Abbas Adamu Dake Unguwar Tudun Fulani Kurna Shekaru 14 Bisa Laifin Kisan Kai

Posted onMarch 9, 2022March 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’aAmina Adamu Aliyu dake kotu mai lamba 10 Miller Road a kano, ta daure wani mai suna Abbas Adamu dake …

Labarai, Siyasa

An kama Danbilki Bisa Zargin Bata Sunan Gwamna Kan Bada Cin Hanci

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata kotu a Kano ta tura keyar Abdulmajid Danbilki Kwamanda daya daga cikin jiga-jigan APC a jihar a gidan zuwa 15 …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Hanyoyi 14 Da Zaki Bi Don Zama Uwa Ta Gari kenan

Posted onMarch 8, 2022March 8, 2022

    Alfijr na taya mata murnar zagayowar wannan rana mai albarka, Allah ya karawa Iyayenmu lafiya da daukaka wadanda suka mutu Allah ya jikan …

Kotu, Labarai

Shugaban karamar Hukumar Fagge Shehi Ya Gurfana A Wata Kotu A Kano

Posted onMarch 7, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wata babbar kotun jihar Kano mai lamba 15, karkashin jagorancin Mai Shari’a Jamilu Shehu Sulaiman ta fara sauraron shaida bisa tuhumar …

Kotu, Labarai

Wata Kotu Ta Daure Yusuf Ibrahim Dake Unguwar Yalwa Shekaru 16 Bisa Laifin Luwadi A Kano

Posted onMarch 7, 2022March 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito mai shari’aAmina Adamu Aliyu dake kotu mai lamba 10 Miller Road a kano, ta daure wani mai suna Yusuf Ibrahim dake …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Masu Aikin Hako Yashi Su Biyar 5, Sun Mutu Nan Take A Kano

Posted onMarch 7, 2022March 7, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da mutuwar mutane biyar da suka makale a karkashin tulin yashi a kauyen …

Labarai, Saudiyya

Saudiyya Ta Bawa Yan Najeriya Da Sauran kasashe 16 Damar Aikin Umrah

Posted onMarch 5, 2022March 14, 2022

Alfijr Labari d Alfijr ta rawaito Ma’aikatar harkokin cikin gida ta kasar Saudiyya a yau Asabar da daren nan ta janye dakatarwar da ta sanya …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Wanke Matar Wanda Ya Kashe Hanifa, Matar Ta Nemi Da Abdulmalik Ya Sauwake Mata

Posted onMarch 5, 2022March 5, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito jiya Juma’a ne aka sake gurfanar da Jamila, mai shekara 30 da haihuwa a Kotun Majistare 12 da ke gidan Murtala, …

Posts pagination

‹ 1 … 6 7 8 9 10 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab