Labarai Ƙungiyar lauyoyin Najeriya ta ja kunnen mambobinta kan kalaman cin mutunci a shafukan sada zumunta Posted onAugust 29, 2026 Sabuwar shugabar kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA), Oyinkansola Badejo-Okusanya, SAN, ta yi barazanar ɗaukar matakin ladabtarwa kan lauyoyin da ke amfani da kalaman batanci ko cin …