Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Tag: Preventative medicines

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Ta Kasance a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Yau Ranar Litinin

Posted onMay 16, 2022May 16, 2022

Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a Ranar  Juma a Daga Kasuwar Wapa kano. Alfijr 1. Dollar zuwa NairaSiya = 593 / Siyarwa = 597 2. …

Labarai, Tarihi

Shakka Babu! Kutumbawa Sune Tushen Arziki Da Cigaban Kano. Inji Farfesa Abdallah

Posted onMay 14, 2022May 14, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Farfesa Abdallah Uba Adamu ya ce Kutunbawa su ne tushen arzikin Kano, saboda sai da suka shuka suka kafa sannan wasu …

Labarai, Saudiyya

Kasar Saudiyya Ta Ankarar Da Musulmin Duniya Yadda Zasu Gane ZamZam Na Jabu Da Aka Fito Dashi

Posted onMay 14, 2022May 14, 2022

Alfijr ta rawaito ƙasar Saudiyya sun ɗauki mataki na magance yaɗuwar ruwan ZamZam na jabu a ƙasashen duniya. Sakamakon rahotannin baya-bayan nan na gurbataccen kwalabe …

Labarai

Yadda Ta Kasance a Kasuwar Canjin Kudaden Waje A Ranar Juma a

Posted onMay 13, 2022May 13, 2022

Alfijr Farashin Canjin Kudin Kasashen Waje a Ranar  Juma a Daga Kasuwar Wapa kano. Alfijr 1. Dollar zuwa NairaSiya = 593 / Siyarwa = 596 …

Kotu, Labarai

Kotun Daukaka Kara Ta Yi Watsi Da Hukuncin Da Ya Soke Sashe Na 84 (12) Na Dokar Zabe

Posted onMay 12, 2022May 12, 2022

Alfijr ta rawaito Kotun daukaka kara da ke Abuja, a ranar Laraba, ta yi watsi da hukuncin wata babbar kotun tarayya da ke Umuahia, jihar …

Labarai, Siyasa

Ganduje Ya Zabi Deputy Gwamna Nasir Yusuf Gawuna A Matsayin Dan Takarar Gwamna na 2023 A Kano.

Posted onMay 8, 2022May 8, 2022

Alfijr ta rawaito an zabi Gawuna ne a taron masu ruwa da tsaki da Gwamna Abdullahi Ganduje ya jagoranta. An kuma ce masu ruwa da …

Addini, Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Gudanar Da Sallar Idi, Sabanin Umarnin Sarkin Musulmi

Posted onMay 1, 2022May 1, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wasu Musulmi a Jihar Sokoto sun gudanar da Sallar Idi a ranar Lahadi, sun ki bi umarnin Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu …

Labarai, Saudiyya

Kotun kolin kasar Saudiyya ta Bukaci Al’ummar Musulmi Da Su Duba Jinjirin Watan Shawwal A Ranar Asabar

Posted onApril 28, 2022April 28, 2022

Alfijr ta rawaito kotun kolin kasar Saudiyya ta bukaci al’ummar musulmin kasar da su duba jinjirin watan Shawwal a daren Asabar 29 ga watan Ramadan …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wata Sabuwa! Cacar Baki Ta Sake Kaurewa Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da Bishop Kukah

Posted onApril 22, 2022April 22, 2022

Alfijr Ba za mu taba ci gaba da gudanar da harkokin addini cikin tashin hankali ba, dole mu budo hanyar warware matsalolin da muke ciki …

Labarai, Tsaro

Rundunar Sojin Najeriya Ta Sake Kama Wani kasurgumin Dan Ta’adda

Posted onApril 21, 2022April 21, 2022

Alfijr ta rawaito rundunar sojin Najeriya ta sake kama wani kasurgumin dan ta’addan da aka dade ana nema ruwa a jallo An kama Modu Babagana …

Labarai, Saudiyya

Saudiya Ta Baiwa Nijeriya kason kujerar Hajji Dubu 43,000

Posted onApril 20, 2022April 20, 2022

Alfijr ta rawaito Saudi ta baiwa Nijeriya kason kujeru dubu arba in da uku 43 domin zuwa aikin Hajjin 2022. Muhammad Abba Dambatta wanda shine …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

KHZ Foundation Ta Tallafawa Marayu 150 Da Kayan Azumi Na Kudi Sama Da Naira Dubu Dari Takwas

Posted onApril 17, 2022April 17, 2022

Alfijr Kamar yadda ta saba a yau Asabar, 16 ga watan Afrilu 2022, Alfijr ta rawaito kungiyar hadinkai da zumunci KHZ Foundation, ta rabawa marayu …

Labarai, Siyasa

Ganduje Ya Baiwa Masu Neman Tsayawa Takara Wa’adin Sa’o’i 24 Su Ajiye Ayyukansu, Tuni Wasu Sun ajiye

Posted onApril 17, 2022April 17, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i 24 ga duk wani dan siyasa da ke neman tsayawa takara a …

Kotu, Labarai

Kotun Daukaka Kara ta Bada Umarnin Sake Gurfanar da A. A Zaura Bisa Laifin Zambar Dalar Amurka miliyan 1,320,000

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kotun daukaka kara da ke zamanta a Kano ta bayar da umarnin sake shari’ar damfarar dan takarar gwamnan jihar Kano a …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani Hadarin Kwale Kwale Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 26

Posted onApril 13, 2022April 13, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Mutane 26 ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da ake ci gaba da neman wani jirgin ruwa a kogin Shagari da …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Wani Gini Ya Ruguje A Kano, Ya Kashe Mutane Biyu, Mutum 3 Na Halin Mutu ‘Kwa ‘ kwai

Posted onApril 9, 2022April 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito wani gini da bai kammala ba a Kano ya ruguje da tsakar dare a cikin birnin Kano, ya yi sanadin mutuwar …

Al amuran Yau Da Kullum, Labarai

Saudiyya ta ƙara Yawan Maniyyatan Hajjin bana Ta Kuma Rage a Yawan Shekaru Masu Zuwa Hajjin

Posted onApril 9, 2022April 9, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito Kasar saudiyya ta ƙara yawan adadin Maniyyatan hajjin bana zuwa miliyan ɗaya daga cikin ƙasar da kasashen duniya, kamar yadda shafin …

Labarai, Tsaro

Jirgin Azman Ya Dakatar Da Zirga Zirgarsa A Jihar Kaduna Ta Najeriya

Posted onMarch 29, 2022March 29, 2022

Alfijr Alfijr ta rawaito kamfanin jrgin saman Azman ya dakatar da zirga-zirga a jihar Kaduna a Najeriya Idan zaku tuna kwanaki kadan bayan harin da …

Labarai, Siyasa

Yanzu Yanzu Engr Abba Kabir Yusuf Ya Fice Daga Jam’iyyar P D P

Posted onMarch 27, 2022March 27, 2022

Alfijr ta rawaito Engr. Abba K Yusuf ya fice daga jam’iyar PDP ya koma jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) Mai kayan marmari, a hukunce. …

Labarai, Tsaro

An Gano Dan Pantami Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Bauchi Mai shekara 14

Posted onMarch 26, 2022March 26, 2022

Alfijr An gano dan Pantami da aka yi garkuwa da shi a Bauchi Ali Isah Ali, dan shekara 14 Alfijr ta rawaito dan Ministan , …

Posts pagination

‹ 1 … 3 4 5 6 7 … 9 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab