Kwamitin yaki da miyagun kwayoyi na jihar Kano ya kai ziyarar neman shawara da sanya albarka ga Prof Mal Umar Sani Fagge

IMG 172734 09826 1786292876330

Ziyarar neman shawara Da Sanya albarka…

Kwamitin yaki da tu’ammali da miyagun kwayoyi na jihar Kano karkashin Barista Muhyi Magaji Rimin gado, ya kai ziyarar neman shawara Da sanya albarka ga shehin Malami sheikh Umar Sani Fagge a gidan sa.

Yayin ziyarar an tattauna muhimman batutuwa tare da karbar shawarwari da neman tabarraki kan yadda kwamitin zai kara samun nasarar gabatar da aikin sa.

Shugaban kwamitin Barr Muhyi Magaji Rimin Gado na kara bayyana cewar kofar kwamitin a bude take ga al’ummar jihar Kano domin samun nasarar magance yaduwar miyagun kwayoyi a jihar Kano.

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *