Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
FB IMG 1784929894226
Labarai Shugaba Tinubu

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026
IMG 20260723 WA1018
Kotu Labarai

Grand Kadi Ya Amince Da Samar Da Tsarin Tabbatar Da Sulhun Hukunar Shari’a a Commission Ta Jihar Kano A Matsayin Hukunci

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026
IMG 20260723 WA1180(1)
Al amuran Yau Da Kullum Labarai

WACORPAI Zata Fara Zaɓen Gwamnoni, Sanatoci da Kakakin Majalisu 10 Mafi Ƙwazo na Shekarar 2026.

Posted onJuly 23, 2026July 23, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1784929894226

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Labarai, Shugaba Tinubu
IMG 20260723 WA1018

Grand Kadi Ya Amince Da Samar Da Tsarin Tabbatar Da Sulhun Hukunar Shari’a a Commission Ta Jihar Kano A Matsayin Hukunci

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Kotu, Labarai
IMG 20260723 WA1180(1)

WACORPAI Zata Fara Zaɓen Gwamnoni, Sanatoci da Kakakin Majalisu 10 Mafi Ƙwazo na Shekarar 2026.

Posted onJuly 23, 2026July 23, 2026 Al amuran Yau Da Kullum, Labarai
FB IMG 1778588658214

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar gaggawa ta hana daba da shaye-shaye a jihar

Posted onJuly 22, 2026July 22, 2026 Kano, Labarai
Aika-Aika, Labarai

Wasu Masu Zanga-Zanga Sun Yi Yunkurin Kona Ofishin ‘Ƴan Sanda

Alfijr ta rawaito daruruwan matasa a Ore, hedikwatar karamar hukumar Odigbo ta jihar Ondo, sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewa da mutuwar wani mutum …

By Musa Bestseller
Posted onMarch 16, 2023
Labarai, Tsaro

Ƴan sanda Sun Kama Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Kwanaki 2 Kafin Zaɓen Gwamna

Posted onMarch 16, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama mataimakin shugaban jam’iyyar APC na jihar Edo Jarret Tenebe bisa umarnin mataimakin gwamnan jihar Edo. Hon …

Labarai, Zaɓe

Dan Takarar Shugaban Kasa Na PDP Sun Janye Karar Da Suka Shigar Da INEC

Posted onMarch 15, 2023

Alfijr ta rawaito Jam’iyyar PDP da dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, sun janye takardar da suka shigar na tilastawa hukumar zabe mai zaman …

Labarai, Zaɓe

Karan batta! Yadda Mata 24 Ƴan Takarar Gwamna Suka Kunno Kai A Zaben Bana

Posted onMarch 15, 2023

DagaAbdu Ado K/Naisa Alfijr ta rawaito Akalla mata 24 ne za a fafata da su zaɓen gwamna a wasu jihohin ƙasar nan, a ranar Asabar …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ɗage Aikin Kidayar Jama’a Ta Shekarar 2023

Posted onMarch 15, 2023March 15, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta sanar da dage kidayar yawan jama’a da gidaje na shekarar 2023 da aka shirya gudanarwa a ranar 29 ga …

Fyade, Labarai

Wani Malami Ya Yi Wa Dalibansa 4 ’Yan Gida Daya Fyade

Posted onMarch 15, 2023March 15, 2023

Alfijr ta rawaito Wani malamin makarantar Islamiyya ya shiga hannu kan zargin yi wa dalibansa mata hudu ’yan gida daya a fyade a Jihar Bauchi. …

Hadari, Labarai

Ibtila’i: Mutane 17 Sun Mutu, 17 Sun Jikkata A Wasu Hadarin Hatsarin Mota

Posted onMarch 15, 2023March 15, 2023

Alfijr ta rawaito akalla mutane 17 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 17 suka samu raunuka a wani hatsarin mota da ya afku a …

Labarai, Zaɓe

Alh Aminu Dantata Bai Goyi Bayan Kowanne Dan Takarar Gwamna A Kano Ba!

Posted onMarch 15, 2023March 15, 2023

Alfijr ta rawaito Sakataren Alhaji Aminu Dantata, mai suna Mustapha Abdullahi Junaid, ya musanta labarin da ake yaɗawa musamman a kafafen sada zumunta, cewa Dantata …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Umurci Gwamnati da Ƴan Sanda Su Biya Wani Direba Diyyar Miliyan 5

Posted onMarch 15, 2023

Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Lagos ta umurci Gwamnatin Jihar da ‘yan sanda su biya Adedotun Clement Naira miliyan 5, …

Labarai, Tsaro

An kawo Kimanin Ƴan Sanda Dubu 18,748 Don Zaben Gwamna A Kano

Posted onMarch 14, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sandan  jihar Kano ta ce kimanin jami’an tsaro dubu 18,748 ne aka baza a fadin jihar domin gudanar da zabukan …

Labarai, Tsaro

Ta Dabo: An Sake Tura Wani Sabon Kwamishinan Ƴan Sandan Kano

Posted onMarch 14, 2023

Alfijr ta rawaito Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali, ya sake soke nadin kwamishinan ‘yan sandan Kano. A wata sigina da ta aike wa …

Al Ajabi, Labarai

Allah Daya: Tunkiya Ta Haifi Dan Mutum A Garin Kano

Posted onMarch 14, 2023

Alfijr ta rawaito da safiyar yau ne aka tashi da wani abin al’ajabi a unguwar sabuwar Gandu cikin birnin kano. Inda aka samu wata Tunkiya …

Labarai, Tsaro

IGP Ya Bada Ladan Miliyan 1 Ga Duk Wanda Ya Kamo Wani Ɗan Majalisar Wakilai

Posted onMarch 14, 2023

Alfijr ta rawaito rundunar ƴan Sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa tana neman dan majalisar wakilai, Yakubu Shehu ruwa a jallo,  tare da bada Naira …

Aika-Aika, Labarai

Kotu Ta Daure Mai Binciken Kudi Kan Almundahanar N19m

Posted onMarch 14, 2023

Alfijr ta rawaito Babbar Kotun Jihar Yobe ta yanke wa Mai Binciken Kudi na Ma’ikatar Kananan Hukumomin Jihar hukuncin daurin shekara biyar a gidan gyaran …

CBN, Labarai

CBN Ya Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu Kan Ci Gaba Da Karɓar Tsoffin Kuɗi

Posted onMarch 14, 2023March 14, 2023

Alfijr ta rawaito babban bankin Najeriya, CBN, ya bi Umarnin kotun koli inda ya ce za a ci gaba da kashe tsoffin takardun Naira na …

Labarai, Tsaro

Babban Supeton Yan Sanda Ya Canja Aiko CP Feleye Kano, Ya Turo Wani Sabo

Posted onMarch 14, 2023March 14, 2023

Alfijr ta rawaito Babban Sufeto Janar na ‘yan sanda Alkali Baba ya soke aikin da Feleye Olaleye ya yi a matsayin kwamishinan ‘yan sandan Kano. …

Labarai, Tsaro

Kwamishinan Ƴan Sanda Ya Bada Umarnin Kama Wani Mawallafin Yanar Gizo

Posted onMarch 13, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan ‘yan sanda a jihar Enugu, Ahmed Ammani, ya umurci hukumar binciken manyan laifuka ta jihar, CID, da ta gudanar da binciken …

Labarai, Lagos

Hukumar Kula Da Filayen Jiragen Sama Ta Najeriya FAAN Ta Rufe Filin Jirgin Saman Lagos

Posted onMarch 13, 2023March 13, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta ce an rufe titin jirgin da ke filin jirgin saman Murtala Muhammed …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onMarch 13, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …

Ibtila i, Labarai

Wata Gobara Ta Tashi A Kasuwar Singa Da Ke Birnin Kano

Posted onMarch 13, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano a ranar Litinin  ta tabbatar da cewa gobara ta kone wasu shaguna da ba a tantance …

Posts pagination

‹ 1 … 268 269 270 271 272 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab