Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah ya yiwa Malam Muktari Usman Maidu Na Hukumar Hisba Rasuwa

FB IMG 1788198105120

Allah ya yiwa Malam Muktari Usman Maidu mataimakin shugaban wayar da kai na hukumar Hisbah ta Kano Rasuwa a yau Litinin da yammaci.

 

Zaayi jana’izar sa a gobe Talata a gidansu dake Dala da misalin Karfe 8 00am

 

Sanarwa Daga ICT Department Hisbah Kano

 

Allah yaji Kansa da rahama yasa aljanna makomarsa ameen ya rabbal alamina

 

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

 

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

 

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

 

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

 

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

 

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

 

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

 

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

 

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *