Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Gwamnatin Nijeriya

FB IMG 1696805441774 edit 2265937572048
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Za Ta Binciki Yadda Buhari Ya Tafiyar Da Shirin N-Power

Posted onOctober 8, 2023October 8, 2023

Gwamnatin ta kuma ce ta dakatar da shirin gaba daya Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayya ta sanar da dakatar da shirin N-Power har sai …

FB IMG 1696177824555
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA

Posted onOctober 1, 2023October 1, 2023

Gwamnatin tarayya ta amince Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya NPA ta samar da sashi na musamman da zai rinka kulawa da kayyakkin da aka shirya …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Sake Ayyana Hutun Ranar ’Yancin Kan Ƙasar

Posted onSeptember 29, 2023September 29, 2023

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar hutu don bikin cikar Najeriya shekaru 63 da samun yancin kai. Alfijir Labarai ta rawaito Olubunmi Tunji-Ojo, a wata sanarwa …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara! Gwamnatin Najeriya Ta Musanta Zancen Karin Albashin Ma’aikata

Posted onSeptember 28, 2023September 28, 2023

Gwamnatin tarayya ta ce rahoton cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai sanar da karin albashin ma’aikata a ranar murnar samun ‘yancin kai ba gaskiya bane. …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Caccaki Gwamnan Zamfara Dauda Lawal

Posted onSeptember 26, 2023September 26, 2023

Shugaba Bola Tinubu ya sha alwashin kare rayukan ‘yan Nijeriya sai da harin da aka kai a Jami’ar Tarayya ta Gusau ya jefa ‘yan kasar …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Abdussalam Abubakar ya aike da sakon gaggawa ga Tinubu kan halin da ƴan Nijeriya ke ciki

Posted onSeptember 12, 2023September 12, 2023

Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kara himma wajen kawo sauyi a kasar, yana mai cewa ƴan Najeriya na son …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Zata Dauki Ma aikata Dubu 300 000 A Hukumar NATCOM

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Zamu ɗauki ma’aikata Kusan Dubu 300,000 aikin yi a fadin kasar nan Domin Ganin kasarmu ta zama wuri mafi Aminci. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Tace Ba Za Ta Sake Karɓo Bashi Ba – Ministan Kuɗi

Posted onAugust 28, 2023August 28, 2023

Gwamnatin Najeriya ta ce ba ta da niyyar sake karɓo bashi a ciki ko wajen ƙasar ba, bayan cire tallafin man fetur da dunƙule tsarin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Za Mu Fara Tattara Bayanan Talakawan Nijeriya Domin Raba Musu Tallafi – Betta Edu

Posted onAugust 25, 2023August 25, 2023

Ministar harkokin jin-ƙai da kawar da talauci ta Najeriya, Betta Edu ta ce gwamnatin ƙasar za ta yi aiki kafaɗa-da-kafaɗa da gwamnonin jihohi, da ƙananan …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Uwargidan Shugaban Kasa Ta Sanya Wa Babban Dakin Taron Cibiyar Mata Sunan Maryam Abacha

Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023

Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu, ta sauya sunan babban dakin taron ‘Maryam Babangida National Centre for Women Development’ zuwa sunan Dr. Maryam Abacha, matar tsohon …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Maka Ƴan Kwadago A Gaban Kuliya Kan Zanga-Zanga 

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Gwamnatin Nijeriya ta maka shugabannin Kungiyoyin ne a kotu saboda zanga-zangar da suka jagoranta a ƙasar kan tsare-tsaren gwamnatin da suke zargin sun jefa ’yan …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci ‘Yan Najeriya Dasu Koma Amfani Da Kekuna Don Sufuri

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Daga AAminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya ta bukaci ‘yan Najeriya da su dauki keke a matsayin wata hanyar zirga-zirgar ababen hawa sakamakon kawar da tallafin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Za Tayi Watandar Naira biliyan 907 Ga Gwamnonin Kasar

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

Gwamnatin Tarayya za ta yi wa kan ta, jihohi da ƙananan hukumomi watandar Naira biliyan 907. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya biyo bayan cire …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara: RMAFC Ta Musanta Karin Albashi Ga Shugabanni

Posted onJune 22, 2023June 22, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Kula da Harakokin Haraji, Allocation da Fiscal Commission (RMAFC) ta musanta rahotannin kafafen yada labarai na cewa ta amince da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Gwamnatin Tinubu Ta Bankado Badakalar Harajin Biliyoyin Naira

Posted onJune 20, 2023June 20, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Bola Ahmed Tinubu ya fallasa yadda aka tafka ta’asa a harkar harajin ma’aikatar ruwa a Najeriya. Jaridar ENigeria ta wallafa …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Hana Cin Ganda Saboda ɓullar sabuwar cuta

Posted onJune 12, 2023June 12, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin tarayya ta sanar da ƴan ƙasa game da barkewar cutar Anthrax a wasu kasashe makwabta na yankin yammacin Afirka. Dr …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaban Ƙasa Ya Yi Cikakken Bayani Kan Cire Tallafin Fetur

Posted onJune 12, 2023June 12, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shi ma yana jin radadin da ‘yan kasar ke ji bayan cire tallafin …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Yadda Ma’aikatan Najeriya Suka Shiga Tasku Lokacin Mulkin Buhari – NLC

Posted onMay 1, 2023May 1, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Ƙwadago ta Najeriya ta ce ma’aikatan ƙasar na cikin wani hali, kuma babu wani sauyin a zo a gani da aka …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutun Ma aikata Ta Bana

Posted onApril 28, 2023April 28, 2023

Alfijr ta rawaito Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana ranar Litinin 1st May a matsayin ranar hutu a madadin gwamnatin tarayya. Ministan, …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallah

Posted onApril 19, 2023April 19, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnatin Najeriya ta ayyana Juma’a 21 da Litinin 24 ga watan Afrilu a matsayin ranakun hutu, domin gudanar da shagulgulan bukukuwan karamar …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 5 6 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab