Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English

Category: Labarai

FB IMG 1772709275220
Kano, Labarai

Majalisar Dokokin Kano Ta Fara Shirin Tsige Mataimakin Gwamnan Jihar

Posted onMarch 5, 2026March 5, 2026

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin sauke  Mataimakin Gwamnan Jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukaminsa bayan wani bincike da ta gudanar kan zarge-zargen da …

FB IMG 1772648165878
Labarai, NNPP

NNPP ta zakulo yadda aka siyarwa da Muhyi Magaji motocin gwamnati kan ƙasa da Miliyan 1.5

Posted onMarch 4, 2026March 4, 2026

A yayin da ake ce-ce-ku-ce game da kwato motocin gwamnati daga kwamishinonin da suka yi murabus a gwamnatin Abba Kabir Yusuf suka bi Sanata Kwankwaso, …

FB IMG 1772645925483
Amurka, Labarai

Ofishin jakadancin Amurka ya gargadi ‘yan ƙasarta kan yiwuwar zanga-zanga a Abuja

Posted onMarch 4, 2026March 4, 2026

Ofishin Jakadancin ƙasar Amurka a Abuja ya yi gargadi ga ‘yan ƙasar Amurka da ke Najeriya kan yiwuwar ɓarkewar zanga-zanga a Abuja, sakamakon ƙarin tashin …

FB IMG 1772598248095
Addini, Labarai

Shugaban JIBWIS Yayi Kira Ga Limamai Su Dage da Qanut Kan Rikice-Rikicen Gabas ta Tsakiya da Hare-Haren Ta’addancin Najeriya

Posted onMarch 4, 2026March 4, 2026

Shugaban Kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), Ash-Sheikh Dr Abdullahi Bala Lau , ya yi kira ga daukacin limamai da al’ummar Musulmi a …

FB IMG 1772576542758
Faransa, Labarai

Shugaban Ƙasar Faransa ya zargi Amurka da Isra’ila da saɓawa dokokin duniya wajen afkawa Iran

Posted onMarch 3, 2026March 3, 2026

Shugaban na Faransa Emmanuel Macron ya ce babu tantama Amurka da Isra’ila sun saɓawa dokokin duniya wajen kai hari ƙasar Iran, abinda ya haifar da …

FB IMG 1752685346814
Kotu, Labarai

Manta Sabo: Kotu ta yanke hukuncin kisa kan matasan da suka kashe sabon ango a unguwar Sheka Kano

Posted onMarch 3, 2026March 3, 2026

Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano ta samu nasarar tabbatar da laifin Amir Zakariyya da Aliyu Hussaini kan tuhume-tuhumen hada baki, fashi da makami da kuma …

IMG 20240111 112459
Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Naira Ta Ke Ciki Akan Kudaden Waje A kasuwar Canji A Yau Litinin

Posted onMarch 2, 2026March 2, 2026

Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …

IMG 191905 01326 1772389157947
IRAN, Labarai

Iran ta sanar da naɗa Ayatullah Arafi a matsayin Jagoran Ƙoli na riƙo

Posted onMarch 1, 2026March 1, 2026

Kasar Iran ta naɗa Ayatullah Arafi a matsayin Jagoran Ƙoli na wucin gadi bayan rahoton mutuwar Ali Khamenei a wani hari ta sama da Amurka …

IMG 053947 01326 1772340008975
Amurka, Labarai

Wata Sabuwa: Iran ta tabbatar da kisan Ali Khamenei a hare-haren Amurka da Isra’ila

Posted onMarch 1, 2026March 1, 2026

Gwamnatin Iran ta tabbatar da mutuwar Ayatollah Khamenei, bayan ikirarin farko da shugaba Donald Trump ya yi na kisan jagoran addinin a hare-haren da Amurka …

IMG 152059 28226 1772288678630
Labarai, Ramadan kareem

Sakon Taya Murnar Shiga Watan Ramadan Daga Bakin Dan Adalan Mubi Alh Musa Jidda

Posted onFebruary 28, 2026February 28, 2026

Alh Musa Jidda Dan Adalan Mudi na taya daukacin al’ummar musulmin Kano da Najeriya tare da Musulmin duniya baki daya bisa albarkar da Allah ya …

FB IMG 1772199369125
Labarai, Zaɓe

Hukumar Zabe INEC ta Canja Jadawalin Zaɓen 2027 a Najeriya

Posted onFebruary 27, 2026February 27, 2026

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana Asabar, 16 ga Janairun 2027, a matsayin ranar gudanar da Zaɓen Shugaban Ƙasa da Majalisar Tarayya. Kwamishinan hukumar …

IMG 132810 27226 1772195311304
Kano, Labarai

Hukumar Yaki da Cin Hanci Ta Kano Ta Karbo Motocin Gwamnati Daga Kwamishinonin Da Suka Ajiye Aiki

Posted onFebruary 27, 2026February 27, 2026

Hukumar Karbar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano ta Karbo motocin gwamnati daga hannun wasu kwamishinoni da suka yi murabus daga majalisar …

IMG 20260226 WA0404
Labarai, NDLEA

NDLEA tacafke mutane 19, ta kuma  fatattaki ‘yan safarar kwayoyi da dama a Gezawa

Posted onFebruary 26, 2026February 26, 2026

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), reshen Kano, ta bayyana cewar ta kama mutane 19 a wani gagarumin samame da ta …

FB IMG 1772113436734
Kwankwasiyya, Labarai

Wata Ƙungiya ta gargaɗi Kwankwaso kan yadda magoya bayansa ke cin mutuncin manya a soshiyal midiya

Posted onFebruary 26, 2026February 26, 2026

Wata ƙungiya mai rajin tabbatar da zaman lafiya a Jihar Kano, ta zargi madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da amfani da magoya bayansa a …

FB IMG 1764772548155
Ilimi, Labarai

Gwamnatin Kano ta sanar da ranar fara hutu ga Makarantun Firamare da Sakandare a fadin jihar

Posted onFebruary 25, 2026February 25, 2026

Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ranar 27 ga wannan wata na Fabrairu a matsayin ranar fara hutun Azumin Ramadan da Sallah ga dukkanin makarantun …

IMG 20260225 WA0396
Labarai, Lafiya

Sakonnin Imel Na Epstein Ya Jawo Tambayoyi Kan Kare Lafiyar ‘Yan Najeriya

Posted onFebruary 25, 2026February 25, 2026

Daga Usman Dahiru A Kwanakin nan tattaunawa da ke ƙaruwa a kafafen sada zumunta ta sake jawo hankalin jama’a kan marigayi attajirin Amurka Jeffrey Epstein …

IMG 153434 25226 1772030092235
Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Da Rogo SSR Din Gwamna Sun Baiwa Ƴan Jarida Hakuri Kan Cin Mutuncin Mambansu

Posted onFebruary 25, 2026February 25, 2026

Hakan ta faru ne bayan wani zaman sulhu da Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida camarade Ibrahim Abdullahi Waiya ya kira wo a yau …

IMG 155101 24226 1771944679169
Kano, Labarai

Ta Sake Faruwa! Dan Jaridar ARTV Ya Bayyana Yadda SSR Din Gwamnatin Kano Ya Ci Zarafinsa A Bakin Aikinsa

Posted onFebruary 25, 2026February 25, 2026

Daya daga cikin Kwararrun masu daukar hoto a gidan Talabijin na Abubakar Rimi (ARTV) Madi’u Adamu, ya bayyana yadda Auwal Sani Rogo, jami’in  gwamnatin jihar …

IMG 215300 051125 1762376015400
Amnesty International, Labarai

Global Community For Human Rights Network Nigeria Ta Bawa Gwamnatn Kano Awa 24 Ta Ɗauki Mataki Kan Cin Zarafin Ɗan Jarida

Posted onFebruary 25, 2026February 25, 2026

Muna yin Allah wadai da kakkausar murya kan cin zarafin da aka yi wa ɗan jarida Abdulbaki Ali Ahmed Sharifai da ake zargin wani jami’in …

IMG 194305 24226 1771958613852
Amurka, Labarai

Wani Dan majalisar Amurka Ya Buƙaci Tilasta Soke Hukuncin Kisa Kan Batanci Ga Annabi Muhammad (SAW) A Najeriya.

Posted onFebruary 24, 2026February 24, 2026

Dan Majalisar Dokokin Amurka, Riley M. Moore, ya bukaci a kakaba takunkumi tare da soke dokokin da suka tanadi hukuncin kisa ga wanda yayi batanci …

Posts pagination

‹ 1 … 9 10 11 12 13 … 321 ‹
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab