Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin sauke Mataimakin Gwamnan Jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukaminsa bayan wani bincike da ta gudanar kan zarge-zargen da …
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta fara shirin sauke Mataimakin Gwamnan Jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukaminsa bayan wani bincike da ta gudanar kan zarge-zargen da …
A yayin da ake ce-ce-ku-ce game da kwato motocin gwamnati daga kwamishinonin da suka yi murabus a gwamnatin Abba Kabir Yusuf suka bi Sanata Kwankwaso, …
Ofishin Jakadancin ƙasar Amurka a Abuja ya yi gargadi ga ‘yan ƙasar Amurka da ke Najeriya kan yiwuwar ɓarkewar zanga-zanga a Abuja, sakamakon ƙarin tashin …
Shugaban Kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), Ash-Sheikh Dr Abdullahi Bala Lau , ya yi kira ga daukacin limamai da al’ummar Musulmi a …
Shugaban na Faransa Emmanuel Macron ya ce babu tantama Amurka da Isra’ila sun saɓawa dokokin duniya wajen kai hari ƙasar Iran, abinda ya haifar da …
Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano ta samu nasarar tabbatar da laifin Amir Zakariyya da Aliyu Hussaini kan tuhume-tuhumen hada baki, fashi da makami da kuma …
Alfijir Labarai ta Binciko Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Kasar Iran ta naɗa Ayatullah Arafi a matsayin Jagoran Ƙoli na wucin gadi bayan rahoton mutuwar Ali Khamenei a wani hari ta sama da Amurka …
Gwamnatin Iran ta tabbatar da mutuwar Ayatollah Khamenei, bayan ikirarin farko da shugaba Donald Trump ya yi na kisan jagoran addinin a hare-haren da Amurka …
Alh Musa Jidda Dan Adalan Mudi na taya daukacin al’ummar musulmin Kano da Najeriya tare da Musulmin duniya baki daya bisa albarkar da Allah ya …
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ayyana Asabar, 16 ga Janairun 2027, a matsayin ranar gudanar da Zaɓen Shugaban Ƙasa da Majalisar Tarayya. Kwamishinan hukumar …
Hukumar Karbar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci ta Jihar Kano ta Karbo motocin gwamnati daga hannun wasu kwamishinoni da suka yi murabus daga majalisar …
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), reshen Kano, ta bayyana cewar ta kama mutane 19 a wani gagarumin samame da ta …
Wata ƙungiya mai rajin tabbatar da zaman lafiya a Jihar Kano, ta zargi madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da amfani da magoya bayansa a …
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ranar 27 ga wannan wata na Fabrairu a matsayin ranar fara hutun Azumin Ramadan da Sallah ga dukkanin makarantun …
Daga Usman Dahiru A Kwanakin nan tattaunawa da ke ƙaruwa a kafafen sada zumunta ta sake jawo hankalin jama’a kan marigayi attajirin Amurka Jeffrey Epstein …
Hakan ta faru ne bayan wani zaman sulhu da Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida camarade Ibrahim Abdullahi Waiya ya kira wo a yau …
Daya daga cikin Kwararrun masu daukar hoto a gidan Talabijin na Abubakar Rimi (ARTV) Madi’u Adamu, ya bayyana yadda Auwal Sani Rogo, jami’in gwamnatin jihar …
Muna yin Allah wadai da kakkausar murya kan cin zarafin da aka yi wa ɗan jarida Abdulbaki Ali Ahmed Sharifai da ake zargin wani jami’in …