DaDumi-Duminsa: Yahya Bello ya mika kansa ga hukumar EFCC

Yahya Bello

Tsohon Gwamnan jihar Kogi ya amsa gayyatar hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.

Daily Trust ta rawaito cewa  ofishin yada labaransa a wata sanarwa da suka fitar a yau Laraba, ya dauki  matakin ne bayan tuntubar ahalinsa da tawagar lauyoyinsa da abokan siyasar sa.

A watan Afrilu ne dai, hukumar EFCC ta ayyyana Yahaya Bello a matsayin wanda take nema ruwa a jallo bayan ya kaucewa yunkurin kama shi

Domin samun sauran shirye shiryenmu zaku iya biyo mu ta wannan shafukan👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/ELQRQyq1zGn7zpAVP8DwNj

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *