“Ba za mu amince da rashin gaskiya da almubazzaranci da dukiyar al’umma ba, Alfijir labarai ta rawaito Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya …
“Ba za mu amince da rashin gaskiya da almubazzaranci da dukiyar al’umma ba, Alfijir labarai ta rawaito Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya …
Anyi Garkuwa da ɗaliban ne a kauyen Gidan Bakuso dake ƙaramar hukumar Gada a lokacin da suke shiga dakunansu domin gujewa harin da aka kai …
Daga Aminu Bala Madobi Gwamnan jihar Nasarawa Engr. Abdullahi Sule ya bayyana kaduwa da labarin turmutsutsu da ya wakana a Jami’ar Jihar Nasarawa dake Keffi …
from Aminu Bala Madobi Ondo Women under the aegis of Ondo Women leaders coalition have thrown their weight to the current Gov. Aiyedatiwa’s candidacy in …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 146p …
Ina sane da duk wani lisaffi na jimillar kuɗin da aka kiyasta a Kasafin Kuɗin da ya gabatar wa Majalisar Dokokin. Alfijir labarai ta rawaito …
President Bola Tinubu has affirmed Nigeria’s commitment to diligently implement world-leading sustainability reporting standards aimed at unlocking capital investments, transforming business models, and safeguarding the …
President Bola Tinubu has approved the appointment of Mr. Olugbile Holloway as the Director-General of the National Commission for Museums and Monuments. Mr. Holloway is …
President Bola Tinubu says his administration is sustaining investments in digital technology to enhance the sustainability of small businesses, expand opportunities across sectors, and propel …
Daga Aminu Bala Madobi Mai baiwa Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya ziyarci tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mal. Nasiru El-Rufai …
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta sake gurfanar da tsohon gwamna Murtala Nyako da dansa Abdulaziz a …
Babbar kotun tarayya dake zaman ta a Gyadi-gyadi dake jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin mai Shari’a Abdullahi Muhammad Liman, ta yi umarnin da a gabatar mata da Murja …
An bude shagon shan barasa a kasar Saudiyya, irinsa na farko a tsawon shekarau 70. Alfijir labarai ta rawaito an takaice shagunan ne ga jami’an …
Shahararren Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya bada shawarar cewa ya kamata mawallafi Tukur Mamu, ya fuskanci hukunci idan har aka tabbatar da laifin …
Daga Abba Tijjani Sulaiman Malam Nazifi ya fito daga Zuriyar Fulani Mundubawa. Shi ne Muhammadu Nazifi Dan Limamin Kano Dalhatu Dan Na’ibi Adamu Dan Limamin …
Shugaba Tinubu ya haramtawa ministoci, Shugabannin hukumomi da sauran jami’an Gwamnati tafiye-tafiyen Zuwa ƙasashen waje na Tsawon watanni uku Daga 1 ga watan Afrilu, 2024. …
Alh Abba Khamis Bala Da ne ga Marigayi Alh Khamis Bala ya bayyanawa Alfijir Labarai wasu abubuwa dangane da rayuwar Mahaifin nasu. Ya fara da …
Rundunar Yan sandan Nigeria, shiya ta daya dake kula Kano da Jigawa, wato Zone 1 Kano, ta gurfanar da jarumar fina-finan Hausar Kanywood , mai …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Kano Dollar zuwa Naira Siya = 1440/ …