An samu katsewar wutar lantarki a sassa da dama na Najeriya a ranar Litinin bayan babban layin wutar lantarki na ƙasa ya faɗi, lamarin da …
An samu katsewar wutar lantarki a sassa da dama na Najeriya a ranar Litinin bayan babban layin wutar lantarki na ƙasa ya faɗi, lamarin da …
Tsohuwar Uwargidan Shugaban Ƙasa, Hajiya A’isha Muhammadu Buhari, ta bayyana wani lamari mai tayar da kura, inda ta ce wani babban malamin addinin Musulunci na …
Wannan mataki ya biyo bayan wadansu kalamai ne da sarkin ya yi a cikin wani faifan murya da aka yi ta yaɗawa a shafukan sada …
Gwamnatin Jihar Kano ta rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da kamfanin Kirkire-kirkiren fasahar sadarwa na AS and AJ Multi Services domin kaddamar da …
Salma Muhammad Jega Idan ba a samu wani sauyi na ƙarshe ba, gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, zai fice daga jam’iyyar NNPP zuwa jam’iyyar APC …
Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta kama wasu mutane biyu da ake zargi ‘yan fashin daji ne da garkuwa da mutane a jihohin Katsina, Zamfara, Neja …
Shugaban Kasar Amurka Donald Trump ya bada umarni an kaddamar da wani gagarumin hari mai matukar muni kan ‘yan ta’addan ISIS a jihar Sokoto Nigeria …
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta nuna farin ciki bayan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta amince da ƙarin albashi da kashi 40 cikin …
Allah Ya yi wa ɗaya daga cikin jaruman shirin Labarina Series wato Jidda Muhammad Kontagora wadda ke taka rawar Fulani, matar Sarkin Gabas rasuwa. Jidda, …
Daga Aisha Salisu Ishaq Gwamnan Jihar Legas Babajide Sanwo-Olu ya yi magana game da lamarin, yana mai kira ga mazauna yankin da su kwantar da …
Gwamnan Kano Alh Abba Kabir Yusuf ya bayyana matuƙar girgiza da alhini mai tsanani bisa rasuwar ‘Yan majalisar dokokin jihar Kano guda biyu da suka …
Allah ya yiwa Hon. Aminu Sa’ad Ungoggo, ɗan majalisa mai wakiltar karamar Ungoggo, a Kano Rasuwa bayan yar gajeriyar rashin lafiya Za’ayi jana’izar sa a …
Allah ya yiwa Ɗan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar birnin Kano Sarki Aliyu Daneji ya rasu. Rasuwar ta sa na zuwa ne mintina kadan …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta bayyana cewa ta gano kadarori guda 41 da darajarsu ta kai …
Kwankwaso Kai waye da zakace a Janyewa Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero Jam’ian Tsaro baka isa ba kuma baka da iko Kwankwaso bashi da …
Tsohon Shugaban Hukumar Tarayya ta Karɓar Haraji (FIRS), Mista Muhammad Nami, ya yi Allah-wadai da wani abin da ake zargin gyara ba bisa ka’ida ba …
Ofishin Jakadancin Amurka a Nijeriya ya sanar da dakatar da bayar da biza ga ‘yan Nijeriya daga ranar 1 ga Janairun 2026. Rahotanni sun ce …
Gwamnatin Tarayya ta wajabta yin gwajin ta’ammali da miyagun kwayoyi ga masu neman aikin gwamnati. Ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya ya umarci manyan sakatarori da shugabannin …
‘Yan sanda sun cafke Sadiq Sani Sadiq, magatakarda mai kula da harkokin kudi na Babbar Kotun Shari’a dake Goron Dutse a Jihar kano, domin ci …