Daga Baba Usman Gama An kashe mutum sama da 70 a wani ƙauyen jihar Filato. Dakarun sojin Najeriya sun kawar da ‘yan bindiga 14 a …
Daga Baba Usman Gama An kashe mutum sama da 70 a wani ƙauyen jihar Filato. Dakarun sojin Najeriya sun kawar da ‘yan bindiga 14 a …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = 1187 …
Hon Mu azzam Madaki tsohon mataimaki Na musamman ga gwamna Ganduje akan wasanni a jihar Kano ya taya tsohon gwamnan na Kano kuma National Party …
“Abin da ya kamata Shugaban kasa ya sani shine ya Gaji matsala, Kuma bai kamata yayi watsi da ita ba. Ba Shugaba Bola Tinubu ne …
Tsohon Shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Babangida ya ce babbar nasarar da ya samu a matsayinsa na Shugaban Najeriya ita ce sanin kasar …
Rundunar ta ce ta kama masu laifin ne bayan wani samame da ta kai a wurarw daban-daban a jihar. Alfijir labarai ta rawaito rundunar ’yan …
Akalla mutane 11 ne suka rasa rayukansu a ranar Asabar a wani hatsarin mota a garin Kwanar Gujungu da ke karamar hukumar Taura na jihar …
DAGA AMINU BALA MADOBI Gamayyar Masu ruwa da tsaki na kungiyar rajin cigaban madobi da kewaye sun bayyana nadin Farfesa Sani Lawal Malumfashi kwamishinan zabe …
Kungiyar Tsaffin Dalibai na makarantar Kurmawa Special Primary School dake unguwar Durumin lya Quarters,Kano bayan gidan mai martaba sarkin Kano na gayyatar yayanta Taron da …
Rahoton ya tona yadda Emefiele ya saye bankuna biyu ba tare da ya kashe ko sisi ba Alfijir labarai ta rawaito an bankado yadda tsohon …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ce yana sane da sadaukarwar da ‘yan kasa ke yi game da sauye-sauyen da gwamnatinsa take aiwatarwa tun …
Daga Aminu Bala Madobi Hukumar Yaki da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta bankado wasu makudan kudade samada Milyan-Sau-Milyan dubu 37 (N37,170,855,753.44) da ake …
Jam’iyyar PDP, ta bukaci hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC ta nemi afuwarsu kan labarin karya da suka saki …
Wasu mata sun samu kansu a cikin damuwa bayan da sababbin ’yan hayar gidansu suka tsere da ’ya’yansu hudu, kwana uku da kama haya a …
Diezani ta roki Tinubu da ya ba ta damar komawa Najeriya domin ta bayyana rashin da’ar da ta yi a lokacin da take mulki. Alfijir …
Daga Baba Usman Gama Tsohon Gwamnan CBN Emefiele, ya koma gida bayan ya cika sharuɗɗan belin da kotu ta ba shi. Sheikh Dahiru Bauchi ya …
Wata babbar kotun jihar Fulato da ke zamanta a Jos babban birnin jihar, ta bayar da umarnin kwace wata mota mallakin babban bankin Najeriya (CBN) …
Mai girman Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Kashim Shattima da Gwamnan Kano Abba Gida da kuma na Zamfara Dauda Lawal tare da, Minista Abubakar Atiku Bagudu …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya ta ayyana ranakun 25 da 26 ga watan Disamban 2023 a matsayin hutun bikin Kirsimeti. Yayin da rikicin jihar …