Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 121335 26726 1785064422769
Kano Labarai

Kungiyar Wazobia Ta Karrama Sheikh Ibrahim Khalil Da Lambobin Conflict Management Campion da Global Peace Ambassador Award

Posted onJuly 26, 2026July 26, 2026
IMG 20260725 WA1951
Abba Gida Gida Labarai

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
IMG 20260725 WA1675
IRAN Labarai

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026

LATEST POSTS

IMG 121335 26726 1785064422769

Kungiyar Wazobia Ta Karrama Sheikh Ibrahim Khalil Da Lambobin Conflict Management Campion da Global Peace Ambassador Award

Posted onJuly 26, 2026July 26, 2026 Kano, Labarai
IMG 20260725 WA1951

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Abba Gida Gida, Labarai
IMG 20260725 WA1675

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 IRAN, Labarai
IMG 20260725 WA1190

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Kasashen Waje, Labarai
Labarai, Mutuwa

Alkalin Babbar Kotun Tarayya dake Birnin Tarayya Abuja Ya Rasu

Alkalin babbar kotun gwamnatin tarayya dake Abuja, Peter Mallong, ya rasu. Alfijir Labarai ta rawaito kamfanin dillancin labarai na kasa ya bayyana cewa Alkalin ya …

By Musa Bestseller
Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023
Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Sanya Hoton Muhd Sanusi II A Coronation Ta Bayyana Dalili

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Dakin taro na Coronation mai dimbin tarihi da ke Kano yana da mahimmaci na musamman a cikin abubuwan tarihi na birnin domin tun da farko …

Labarai, Masarauta

An Maka Maimartaba Sarkin Dutse A Gaban Kotun Musulunci

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Matar majigayi Mai Martaba Sarkin Dutse, Hajiya Asiya Nuhu Sanusi ta maka mai martaba Sarkin Dutse, Ahaji Hamim Nuhu Sanusi zuwa kotun daukaka kara ta …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci ‘Yan Najeriya Dasu Koma Amfani Da Kekuna Don Sufuri

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Daga AAminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya ta bukaci ‘yan Najeriya da su dauki keke a matsayin wata hanyar zirga-zirgar ababen hawa sakamakon kawar da tallafin …

Labarai, Majalisar Dattijai

An Fara Sace Wayoyin Sanatoci A Harabar Majalisar Dokoki Ta Kasa – Inji Akpabio

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya koka, inda ya ce barayin da ba a san su ba sun fara shiga harabar …

Labarai, NIJAR

Gargaɗi Da Jan Kunne ECOWAS Ta Bada Wa’adi Kan Soja Su Dawo Da Shugaba Bazoum

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta ba da wa’adin kwanaki bakwai ga gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar da ta mayar da …

Adamawa, Labarai

Gwamnatin Jihar Adamawa Ta Sanya Dokar Hana fita Awa 24 A Jihar

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Gwamnan jihar Adamawa karkashin jagorancin Gwamnan Ahmadu Umaru Fintiri, ya kafa dokar hana fita na tsawon awa 24 a jihar, biyo bayan fasa Ma’adanar ajiye …

Kannywood, Labarai

Yan Kannywood Sun Kadu Kan Mutuwar Auren Hafsat Idris Da Zahra’u Shata

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Wasu ‘ya’yan masanaantar finafinai ta Kannywood sun bayyana damuwa kan mutuwar aurarraki biyu – na tsofaffin jarumai Hafsat Idris da Zahra’u Shata. Alfijir Labarai ta …

Ibtila i, Labarai

Bokan Da Aka Sace Ya Fadi Dalilin Kin Ɓacewa Lokacin Da Aka Zo Kama Shi

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Wani fitaccen boka da ake kira Akwa Okuko Tiwara Aki a Jihar Anambra, ya bayyana dalilan da suka sa ya kasa ɓacewa a lokacin da …

Labarai, NIJAR

Faransa Ta Magantu kan Juyin Mulkin Nijar Ta Kuma Dakatar Da Tallafin Da Take Basu

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Faransa ta dakatar da ilahirin gudummawar ci gaban kasa da cike gibin kasafin kudi da take bai wa Jamhuriyyar Nijar. Alfijir Labarai ta rawaito wannan …

Ibtila i, Labarai

Bokan Da Akayi Garkuwa Da Shi Ya Shaki Iskar Yanci

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta tabbatar da sakin wani shahararren bokan nan mai suna Chukwudozie Nwangwu wanda aka fi sani da “Akwa Okuko Tiwaraki” …

Labarai

Hukumar (PCACC) Ta Kano Ta Kama Mutan 8, Ta Kuma Fara Bincikar Ɓatan N4bn A KASCO

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta ce ta fara binciken batan kudaden gwamnati sama da Naira biliyan …

Labarai, NIJAR

Tarayyar Afirka Ta Bawa Sojojin Nijar Wa’adin Kwana 15 Su Mika Mulki

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Kungiyar Tarayyar Afirka ta umarci sojojin Nijar su “koma bariki kuma su dawo da gwamnatin tsarin mulki” nan da kwana 15 kwanaki kadan bayan sun …

Labarai, Ta addanci

An Kama Wasu Barayin Wayoyin Lantarki Na Ƙarƙashin Kasa Su 3, A Filin Jirgin Sama – FAAN

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta ce jami’an tsaro sun kama wasu mutane uku da ake zargin barayin wayoyin lantarki na …

Labarai, NIJAR

Buhari Ya Bawa Shugaba Tinubu Shawara Akan Juyin Mulkin Nijar

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar Nijar a matsayin abin da ya fi daukar hankali a ‘yan …

Kannywood, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Soke Lasisin Masana’antar Kannywood Da Gidajen Gala

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Gwamnatin jihar Kano ta soke lasisin masana’antar Kannywood da gidajen Gala a fadin jihar Alfijir Labarai ta rawaito shugaban hukumar tace fina-finai da ɗab’i ta …

Labarai, NIJAR

Sabon Shugaban Nijar Abdourahamane Tchiani Ya Bayyana Kansa Bayan Juyin Mulkin

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Shugaban rundunar da ke tsaron shugaban Jamhuriyar Nijar Janar Abdourahamane Tchiani, a ayyana kansa a matsayi sabon shugaban kasar. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban rundunar …

Labarai, Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa A Nijeriya Ta Saka Ranar Tantance Ministoci

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Majalisar dattawan Najeriya ta ce zata fara tantance mimistoci 28 da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aike mata da sunayen su. Alfijir Labarai ta …

Kasuwanci, Labarai

Gargadi: Hukumar CAC Zata Rufe Wasu kamfanoni 100,000 A Najeriya

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Hukumar kula da harkokin kasuwanci ta ce za ta rufe kamfanoni 100,000 da suka gaza gabatar da kudaden shiga na shekara. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu Ya Bayyana Lokacin Da Za’a Saurari Sunayen Ministoci Kashi Na Biyu

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Sauran sunayen, ba a tabbatar da adadin su nawa ne ba, mai yiwuwa kimanin 12, watakila 13, za a mika wa majalisar a kwanaki masu …

Posts pagination

‹ 1 … 228 229 230 231 232 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab