Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 20260725 WA1951
Abba Gida Gida Labarai

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
IMG 20260725 WA1675
IRAN Labarai

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
IMG 20260725 WA1190
Kasashen Waje Labarai

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260725 WA1951

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Abba Gida Gida, Labarai
IMG 20260725 WA1675

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 IRAN, Labarai
IMG 20260725 WA1190

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Kasashen Waje, Labarai
FB IMG 1784929894226

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Labarai, Shugaba Tinubu
Labarai, Police

Rundunar Ƴan Sandan Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ba gudu ba ja da baya a yunkurin da ta ke yi na janye “yan sanda da ke ba …

By Musa Bestseller
Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023
Al Ajabi, Labarai

Wata Sabuwa! Ƴan bindiga Sun Sace Wani Kasurgumin Boka

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani shahararren boka ɗan asalin jihar Anambra, mai suna Chinedu Nwangwu a ɗaya daga …

Labarai, Ta addanci

An Kama Wasu ‘Yan Bindiga 2 da Ake Zarginsu Da Shirin Ta Da Bam A Gidan Atiku

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne a yunkurin su kai mummunan hari …

Labarai, Ta addanci

Wasu Dalibai Sun Ragargaza Wani Malami Kan Hana Su Satar Jarrabawa

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Akalla wasu dalibai 10 ne aka samu rahoton sun lakada wa malaminsu dukan kawo wuka, saboda hana su satar jarrabawa a Jihar Ogun. Rahotanni na …

Al Ajabi, Labarai

Yadda ’Yar Shekara 3 Ta Zama Miloniya Daga Zuwa Sayen Burodi

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

Masu iya magana sun ce ‘Dare daya Allah kan yi Bature”kamar yadda hakan ta faru ga wata ’yar karamar yarinya da ta je sayen burodi …

Labarai, Majalisar Dattijai

Sunayen Ministoci Da Za’a a Saki Za Su Girgiza Yawancin Yan Najeriya – Majiya

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

“Za a bayyana jerin sunayen wadanda aka nada a wannan makon, kuma zan iya gaya muku cewa bayanan za su girgiza ‘yan Najeriya da dama. …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Za Tayi Watandar Naira biliyan 907 Ga Gwamnonin Kasar

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

Gwamnatin Tarayya za ta yi wa kan ta, jihohi da ƙananan hukumomi watandar Naira biliyan 907. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya biyo bayan cire …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya N2m Ga Mutanen Da Aka yi Yunkurin Rugujewa Gidaje

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta umurci gwamnatin jihar da sauran wadanda aka yi ƙara, su biya wasu mazauna unguwar Salanta, kudi naira …

Kotu, Labarai

Shari ar Bidiyon Dala Da Akewa Ganduje Ta Dauki Wani Sabon Salo A Kano

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Hukumar Karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano, ta ce fitaccen lauyan nan dan rajin kare hakkin bil’adama, Femi Falana …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa Siya = 855/ Siyarwa = …

Labarai, Masarauta

Wata Sabuwa: Gwamna Ya Kori Wasu Sarakunan Gargajiya Guda Shida

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Hukumar ma’aikata ta karamar hukumar ta amince da korar wasu sarakunan gargajiya guda shida Alfijir Labarai ta rawaito gwamnatin …

Ilimi, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Shugabannin Makarantu Uku (Principals)

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarnin dakatar da wasu shugabannin makarantun Sakandare uku nan take saboda sun kasa aiki. Alfijir Labarai ta rawaito Makarantun …

Labarai, Masarautar Kano

Sarkin Kano Ya Bukaci Hakimai Da Dagatai Da Masu Unguwanni Su Marawa Yunkurin Hukumar Tsaro Baya

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci Hakimai da dagatai da masu unguwarni su marawa yunkurin Hukumar tsaro ta cikin al’umma baya …

Kotu, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Mayar Da Martani Kan Murabus Din Alkalin Kotun daukaka

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta musanta rahotannin da ke cewa wani mamba a kwamitin mutum biyar na kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, …

Labarai

Najeriya Ta Samu Tallafin Dala Miliyan 9 Don Yin Allurar Riga Kafin COVID-19

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Najeriya ta samu tallafin CAD9.3 miliyan daga kungiyar Global Initiative for Vaccine Equity (CanGIVE) don bunkasa isar da allurar rigakafin COVID-19 da karfafa tsarin kiwon …

Labarai, Lafiya

Gwamnan Kano Ya Sake Naɗa Shugabannin Wasu Ma’aikatun Lafiya

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Gwamnan jihar kano Abba Kabir ya sake nadin shugabannin wasu ma’aikatu da Hukumomin lafiya a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne cikin …

Al Ajabi, Labarai

Wani Ɗan Kato Da Gora Ya Auri Wata Baturiya Da Su Ka Hadu A Shafin Sada Zumunta

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Wani matashi mai suna Hamman Joda Isa ya auri wata baturiya da a ke kira Diana Maria Lugunborg, an dai sha shagalin bikin masoyan ne …

Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu Ya Aikawa Majalisa Sunayen Waɗanda Yake Neman Naɗawa Ƙarin Mukamai

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya rubutawa majalisar dattawa wasikar neman amincewar wasu mambobin kwamitin gudanarwa na hukumar raya arewa maso gabas. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu Ya Ba Da Umarni  Sake Nazari Kan Shirin Tallafin N8,000

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci da a yi duban tsanaki kan batun baiwa ‘yan kasar mutum miliyan 12 tallafin naira dubu takwas kowanne a …

Abba Gida Gida, Labarai

Gwamna Kano Ya Nada Shugabannin Ma aikatu Goma 14

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Gwamnan Jihar Kano Mai Girma Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin wasu shugabannin hukumomin gwamnati. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan wadanda ya nada sune …

Posts pagination

‹ 1 … 230 231 232 233 234 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab