Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 20260725 WA1951
Abba Gida Gida Labarai

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
IMG 20260725 WA1675
IRAN Labarai

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
IMG 20260725 WA1190
Kasashen Waje Labarai

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260725 WA1951

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Abba Gida Gida, Labarai
IMG 20260725 WA1675

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 IRAN, Labarai
IMG 20260725 WA1190

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Kasashen Waje, Labarai
FB IMG 1784929894226

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Labarai, Shugaba Tinubu
Ayyukan Fasaha, Labarai

Kamfanin Man Jirgin Sama , Octavus Ya Musanta Zargin Siyarwa Max Air Gurbataccen Mai

Octavus Petroleum Limited ya musanta zargin da ake yi masa na sayar da gurbataccen man jirgi ga kamfanin sufurin jiragen na Max Air Limited. Alfijir …

By Musa Bestseller
Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023
Abba Gida Gida, Labarai

Gwamna Kano Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Dahiru Mangal Da Gwamnatin Katsina

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Abba Kabir Yusuf tare da mataimakinsa, Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo da kwamishinoni da sauran jami’an gwamnati sun ziyarci Katsina domin ta’aziyyar Alhaji Dahiru Barau Mangal …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnan Kano Ya Ayyana Hutun Sabuwar Shekarar Musulunci Ta 1445

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Sarkin Musulmi, kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, Muhammad Sa’ad Abubakar, ya ayyana Larabar a matsayin ranar daya ga watan Almuharram na sabuwar …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 825 / Siyarwa …

Ibtila i, Labarai

Farashin Man Fetur Ya Ƙara Tashi Gwauron Zabi A Najeriya

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Farashin litar man fetur ya tashi a sassa daban-daban na Najeriya a safiyar yau Talata. Alfijir Labarai ta rawaito masu ababen hawa a arewaci da …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Fara Binciken Zargin Karkatar Da Sama Da Bilyan N100

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Hukumar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, ta ce an fara bincike kan zargin karkatar da sama da kudaden kananan …

Abba Gida Gida, Labarai

Gwamna Kano Ya Nada Sabbin Masu Bashi Shawara Na Musamman 15

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin wadannan mutane a matsayin masu ba shi shawara ta musamman a fannoni daban-daban. Alfijir Labarai ta rawaito …

Abba Gida Gida, Labarai

Gwamnan Kano Ya Samu Sahalewar Sake Nadin Mutane 20

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da bukatar Gwamna Abba Kabir-Yusuf na nadin mukamai na musamman guda 20. Alfijir Labarai ta rawaito Kakakin majalisar, Hon …

Canjin Kudi, Labarai

Yadda Da Kudaden Waje Ke Ƙara Tashin Gwauron Zabi A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai, Majalisar Wakilai

Sanata Kyari Ya Zama Shugaban Riƙo Na Jam’iyyar APC

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa shiyyar Arewa Sanata Abubakar Kyari, ya karbi ragamar shugabancin jam’iyyar ta kasa bayan tabbatar da …

Labarai, Siyasa

Gudummawa Da Gwagwarmayar Sanata Abdulaziz Yari A Siyasar Najeriya

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Ahmad Jega Sanata Abdulaziz Yari, fitaccen jigo daga jihar Zamfara, a kwanakin baya ya fito kanun labarai yayin da ya tsaya takarar neman kujerar …

Labarai, Majalisar Wakilai

Ba Sharholiya Zamu Yi Da Kuɗin Da Muka Ware Wa Kanmu Ba – Ƴan Majalisar Najeriya

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Abdu Ado K/Naisa Ƴan Majalisar wakilan Najeriya sun fara mayar da martani dangane da sukar da ake musu ta warewa kansu Naira biliyan 70 …

APC, Labarai

Shugaban APC Na Ƙasa Ya Magantu Kan Murabus Din Da Yayi Kan Kulla Shirin Tsige Shi

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Shugaban jam’iyyar, APC, na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya mika takardar murabus dinsa a daren jiya Lahadi, kamar yadda Daily Trust ta tattaro. Alfijir Labarai …

Ayyukan Fasaha, Labarai

Nijeriya Ta Yi Gargadi Kan Yawan Samun Ruwa A Tankunan Mai Na Jiragen Sama

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Daga Abdu Ado K/Naisa Hukumar da ke sa ido kan sufurin jiragen sama ta Nijeriya NCAA ta koka kan yadda ake yawan samun ruwa a …

Gwamnatin Kano, Labarai

Tsohon Kwamishinan Ganduje Ya Caccaki Jami’an Gwamnatin Jihar Kano

Posted onJuly 17, 2023July 17, 2023

Garba ya ce rashin fahimtar shugabanci ne ya sa wasu jami’an sabuwar gwamnatin ke yin kalaman da basu kamata ba. Alfijir Labarai ta rawaito wata …

Ganduje, Labarai

Ganduje, Matawalle Da Wasu Ka Iya Rasa Kujerun Ministocin Tinubu

Posted onJuly 16, 2023July 16, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Da akwai alamu masu karfi dake cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki su …

Labarai, Shugaba Tinubu

Tsige Ni Kan Gaza Samun Kashi 25 A Abuja Na Iya Haifar Da Rikici A Najeriya – Tinubu

Posted onJuly 16, 2023July 16, 2023

Lauyoyin sun yi jawabi a wani sashe na kundin tsarin mulkin kasar da ya ce dole ne dan takara ya samu kashi 25 cikin 100 …

Labarai

NDLEA Ta Kama Wata Lauya Da Wasu Mutane Dauke Da Tarin Miyagun Kwayoyi

Posted onJuly 16, 2023July 16, 2023

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta kama wata lauya mai suna Ebikpolade Helen, wacce ta kware wajen hadawa da rarraba …

Labarai, Ta addanci

Hukumar Kwastam Na Binciken Zargin Harin Da Jami’anta Suka kai Wa Hadiman Gwamnan Katsina

Posted onJuly 16, 2023July 16, 2023

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar a jihar, CS Tahir Balarabe, ya fitar ranar Lahadi a Katsina. Alfijir …

Ibtila i, Labarai

Innalillahi wa inna ilaihirraji un Allah Ya Yiwa Matar Dahiru Mangal Rasuwa

Posted onJuly 15, 2023July 15, 2023

Allah Ya yuwa Uwar gidan Babban hamshakin Dan kasuwa Alh Dahiru Barau Mangal Rasuwa. Hajiya Aisha Dahiru Barau Mangal ta rasu ne a wani asibiti …

Posts pagination

‹ 1 … 231 232 233 234 235 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab