Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 20260725 WA1951
Abba Gida Gida Labarai

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
IMG 20260725 WA1675
IRAN Labarai

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026
IMG 20260725 WA1190
Kasashen Waje Labarai

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260725 WA1951

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Abba Gida Gida, Labarai
IMG 20260725 WA1675

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 IRAN, Labarai
IMG 20260725 WA1190

Wata Sabuwa: Shugaban Ƙasar Bangladesh Ya Yi Murabus Daga Kujerarsa

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Kasashen Waje, Labarai
FB IMG 1784929894226

Tinubu ya bukaci likitocin Najeriya da ke kasashen waje su dawo gida don hidimtawa al’umma

Posted onJuly 24, 2026July 24, 2026 Labarai, Shugaba Tinubu
Labarai

Wata Sabuwa: Za’a Yi Ƙarin Kuɗin Burodi A Najeriya

Ƙungiyar masu gidajen burodi a Najeriya ta ce za ta ƙara farashin burodi da kashi 15 cikin ɗari daga ranar 24 ga watan Juli. Alfijir …

By Musa Bestseller
Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023
Canjin Kudi, Labarai

Yadda Kudaden Waje Ke Ƙara Tashin Gwauron Zabi A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

INEC, Labarai

INEC Ta Bawa Kotu BVAS 21 Da Aka Yi Amfani Da Su A Rumfunan Zabe 10 A Zaɓen Gwamnan Kano

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

Shari’ar zaɓen gwamnan Kano: INEC ta gabatar da na’urar BVAS 21 ga kotu Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) …

Kotu, Labarai

Kotu Ta Ɗaure Wani Direba Mai Shekaru 56 Ɗaurin Rai Da Rai

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

Wata kotu da ke zamanta a Ikeja ta yankewa wani direban mota mai suna Folarin Rauf hukuncin daurin rai da rai a kan laifin yi …

Labarai

Ba Duk Bodojin Kasar Ne Bude Ba, Inji Shugaban Kwastam A Nijeriya

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

Ba dukkan iyakokin kasar da gwamnatin tarayya ta rufe a fadin Najeriya a shekarar 2018 ba ne aka sake budewa. Alfijir Labarai ta rawaito Mukaddashin …

Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai Ta Nemi A Soke Ƙarin Kuɗin Jami’a A Najeriya

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

Majalisar Wakilai ta umarci hukumar kula da jami’o’i ta ƙasa (NUC) ta dakatar da ƙarin kuɗin makarantar da jami’o’i suka yi nan take. Alfijir Labarai …

Labarai, Shugaba Tinubu

Dalilan Da Ya Saka Har Yanzu Tinubu Bai Naɗa Ministoci Ba — Fadar Shugaban Ƙasa

Posted onJuly 12, 2023July 12, 2023

Wasu suna ganin Shugaba Tinubu ya bambanta da Buhari ta fuskar zafin nama.  Alfijir Labarai ta rawaito ‘yan Nijeriya suna ci gaba da jiran sunayen …

APC, Labarai

Gwamna APC Ya Kamu Da Rashin Lafiya Mai Tsanani – In Ji Abdullahi Adamu

Posted onJuly 11, 2023July 11, 2023

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa rashin lafiyar gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ta yi tsanani, yayin da ya ke fama …

Ilimi, Labarai

Jami’ar Aboubacar Ibrahim Maradi Ta Bada Dama Ga Sabbin Ɗalibai Don Koyan Harsuna Daban-daban

Posted onJuly 11, 2023July 11, 2023

Jami’ar Aboubacar Ibrahim International, karkashin jagorancin Dakta Muhammad Aboubacar, mataimakin shugaban jami’ar, na samun gagarumin ci gaba wajen samar da ingantaccen ilimi ga dalibai a …

Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu Ya Nemi Majalisa Ta Tabbatar da Wasu Shugabannin Ma’aikatu

Posted onJuly 11, 2023July 11, 2023

Bola Tinubu a ranar Talata ya nemi amincewar Majalisar Dattawa don tabbatar da sabbin shugabannin ayyuka da aka nada. Alfijir Labarai ta rawaito bukatar Tinubu …

Labarai

Kotu Ta Ci Tarar Biliyan 1 Ga Malami Ta Kuma Sanya Ranar Da Za’a Ci Gaba Da Sauraren Karar

Posted onJuly 11, 2023July 11, 2023

Wata babbar kotun birnin tarayya a ranar Litinin din da ta gabata ta dage sauraron karar da aka shigar kan tsohon babban Lauyan gwamnatin tarayya …

Badakala, Labarai

Ba’a Taba Barayin Gwamnati Ba Kamar Na Mulkin Buhari-Bishop

Posted onJuly 10, 2023July 11, 2023

Bishop na darikar Katolika dake Sokoto, Matthew Kukah, ya ce Najeriya ta fuskanci matsalar cin hanci da rashawa a gwamnatin da ta gabata karkashin jagorancin …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnan Kano Ya Sake Naɗa Sheikh Aminu Daurawa Mukami

Posted onJuly 10, 2023July 10, 2023

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da nada Malam Aminu Ibrahim Daurawa a matsayin Kwamanda hukumar Hisba ta jiha. Alfijir Labarai ta …

Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onJuly 10, 2023July 10, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

Ganduje, Labarai

An Bukaci Jami’an Tsaro Su Hana Ganduje Tserewa Daga Najeriya

Posted onJuly 10, 2023July 10, 2023

Wata kungiya Mai rajin yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya Mai suna Movement Against Corruption in Nigeria (MACIN) ta yi kira ga ‘yan …

DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Magantu Akan ICPC, CCB Da Kuma Abdul’aziz Yari

Posted onJuly 9, 2023July 9, 2023

Kakakin Rundunar ‘yan sandan sirrin ta ce zargin ba shi da tushe na gaskiya ko kuma sahihanci kuma hasashe ne na masu kirkiro. Hukumar tsaro …

ECOWAS, Labarai

Shugaba Najeriya Tinubu Ya Zama Shugaban Kungiyar ECOWAS

Posted onJuly 9, 2023July 9, 2023

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmed Tinubu ya zama sabon shugaban kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka wato ECOWAS. Alfijir Labarai ta rawaito Tinubu na …

Aika-Aika, Labarai

BBC Ta Dakatar Da Ma’aikacinta Kan Zargin Karɓar Hotunan Batsa

Posted onJuly 9, 2023July 9, 2023

BBC ta dakatar da wani babban ma’aikacinta da ke gabatar da shirye-shirye bayan da aka zarge shi da biyan wata matashiya mai ‘yan shekara 17, …

Hadari, Labarai

Wani Mummunan Hatsari Yayi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 3, Wasu 4, Sun Jikkata A Abuja

Posted onJuly 9, 2023July 9, 2023

kakakin ‘yan sandan ya kara da cewa, an ajiye motoci hudu da hadarin ya rutsa da su a ofishin ‘yan sanda. Alfijir Labarai ta rawaito …

Abba Gida Gida, Labarai

Anyi Kira Ga Amurka Da Turai Su Hana Gwamnan Kano Izinin Shiga Kasashensu

Posted onJuly 9, 2023July 9, 2023

Wasu kungiyoyin fararen hula sun rubuta takardar koke ga Amurka da china da kuma Tarayyar Turai kan neman su hana Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir …

Posts pagination

‹ 1 … 233 234 235 236 237 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab