Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 233336 05826 1785969226846
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Sake Ragargaje Wani Dogon Gini A Unguwar Nasarawa GRA, Da Yake Ba Bisa Ka’ida Ba 

Posted onAugust 5, 2026
IMG 192814 05826 1785954505628
Labarai

Kaikayi Koma Kan Mashekiya: Yaƙin Iran na neman karar da makamai masu linzami na Amurka: rahoto

Posted onAugust 5, 2026
FB IMG 1760882418240
Labarai

Halin Da Naira Ta Ke Ciki Akan Kudaden Waje A kasuwar Canji A Yau Laraba 

Posted onAugust 5, 2026

LATEST POSTS

IMG 233336 05826 1785969226846

Gwamnatin Kano Ta Sake Ragargaje Wani Dogon Gini A Unguwar Nasarawa GRA, Da Yake Ba Bisa Ka’ida Ba 

Posted onAugust 5, 2026 Labarai
IMG 192814 05826 1785954505628

Kaikayi Koma Kan Mashekiya: Yaƙin Iran na neman karar da makamai masu linzami na Amurka: rahoto

Posted onAugust 5, 2026 Labarai
FB IMG 1760882418240

Halin Da Naira Ta Ke Ciki Akan Kudaden Waje A kasuwar Canji A Yau Laraba 

Posted onAugust 5, 2026 Labarai
FB IMG 1785937332672

Bayan Nasarar Cin Darasin Lissafi Da Da Turanci WAEC ta riƙe sakamakon ɗalibai 167,486 kan zargin satar amsa

Posted onAugust 5, 2026 Labarai
FB IMG 1729698661292
Arewa, Labarai

Sama da mutun Miliyan 60 a Arewa Suka Nuna goyon Bayansu ga Shugaba Tinubu domin ya cigaba da mulki 2027

Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta bayyana cewa Sama da mutanen Arewa Miliyan 60 Suka Nuna goyon Bayan Su ga Shugaban Kasa Bola Tinubu domin ya …

By Musa Bestseller
Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025
IMG 20250207 201926
Labarai, Ta addanci

’Yan fashin teku sun sace jirgin fasinja mutum 11 sun ɓace a Ribas

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq Jami’ai sun ce an kuɓutar da tara daga cikin fasinjojin yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike don ceto …

IMG 20240111 112459
Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Naira Ta Ke Ciki Akan Kudaden Waje A kasuwar Canji A Yau Juma’a

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa  Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …

IMG 20250207 125434
Gombe, Labarai

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe ta haramta yawon dare a jihar

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Daga Aisha Salisu Ishaq Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe ta haramta yawon dare, ta hanyar takaita zirga-zirga daga kare 12 na dare zuwa 5 na …

IMG 20250207 051840
Ganduje, Labarai

Tinubu Ya Amince Da Naɗin Balaraba Ganduje A Matsayin Darakta A Hukumar Raya Arewa Maso Yamma

Posted onFebruary 7, 2025February 7, 2025

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da naɗin Dakta Asiya Abdullahi Umar Ganduje a matsayin daraktar sashen kula da al’umma da raya yankunan karkara a …

IMG 20250206 WA0251
Labarai, Nijeriya

“Nasan Me Sauyawa Ribadu Daloli Na Cin Hanci Da Rashawa” – Amma fa in ji Dr Idris

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Fitaccen mai bincike kuma mai fafutukar kare haƙƙin bil’adama a ɗan asalin Najeriya, mazaunin kasar Ingila, Dr. Idris Ahmed ya bayyana …

FB IMG 1738869736028
Abuja, Labarai

Tinubu ya sallami A’isha Maikudi a matsayin shugabar jami’ar Abuja

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Daga Aisha Salisu Ishaq Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da sauye-sauyen shugabanci a jami’o’in gwamnatin tarayya da dama da su ka hada da …

FB IMG 1733235574597
Labarai, Majalisar Wakilai

Majalisar Wakilai ta Karbi Rahoton Kirkiro Sabbin Jihohi a Najeriya

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Kwamitin gyaran kundin tsarin mulki na Majalisar Wakilai, ya ce ya karɓi buƙatar kirkiro jihohi 31 daga sasan ƙasar, domin ƙara …

IMG 20240111 112459
Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Naira Ta Ke Ciki Akan Kudaden Waje A kasuwar Canji A Yau  Alhamis

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa  Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …

FB IMG 1733225580033
Labarai, Majalisar Kano

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudirin dokar kafa hukumar tsaro ta jiha

Posted onFebruary 6, 2025February 6, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudirin kafa hukumar tsaro mallakin jiha. Matakin ya biyo bayan zazzafar muhawara akan wasu …

FB IMG 1738777561224
Labarai, President Tinubu

“Shugaba Tunibu ya tabbatarmin da za’a mallakawa mutanen unguwar Rimin Zakara Muhallansu

Posted onFebruary 5, 2025February 5, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero OFR, yayi wata ganawa ta sirri da Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu mintina …

IMG 20250205 WA0123
Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin kano ta ja kunnen yan kwangilar ayyukan kananan hukumomin

Posted onFebruary 5, 2025February 5, 2025

Daga Rabi’u Usman Gwamnatin kano ta ja kunnen yan kwangilar ayyukan kananan hukumomin kano dasu tabbatar da sunyi aiki me inganci kamar yanda suka yi …

FB IMG 1738763286178
Labarai, Lafiya

Tinubu ya amince da shekaru 65 na ritaya ga likitoci da ma’aikatan lafiya

Posted onFebruary 5, 2025February 5, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Shugaba Bola Tinubu ya amince da shekarun ritaya ga likitoci da sauran ma’aikatan kiwon lafiya daga shekaru 60 zuwa 65. Dakta …

FB IMG 1738758360784
Labarai, NAHCON

NAHCON ta tsawaita wa’adin biyan kuɗin aikin hajjin 2025 a Najeriya

Posted onFebruary 5, 2025February 5, 2025

Hukumar aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ƙara wa’adin biyan kuɗin aikin hajjin bana zuwa ranar 10 ga watan Fabrairun 2025. A cikin wata sanarwa …

FB IMG 1738751979927
Adamawa, Labarai

Ibtila’i wata tankar dakon man fetur ta ƙone a Adamawa jihar Yola

Posted onFebruary 5, 2025February 5, 2025

Rahotanni daga Yola, babban birnin jihar Adamawa  na cewa gobara ta tashi a lokacin da wata tankar dakon man fetur ke sauke mai a wani …

FB IMG 1723115651747
Labarai, Shugaba Tinubu

Ba ki da ikon bada umarnin tsige Ni daga kan mulki na, Tinubu ya faɗawa kotu

Posted onFebruary 4, 2025February 4, 2025

Shugaba Bola Tinubu ya bukaci babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ke neman tilastawa majalisar dokokin kasar fara yunƙurin …

FB IMG 1738660376282
Abuja, Labarai

Majalisar zartaswar Najeriya ta Amince da Biliyan 159 don ayyukan raya ababen more rayuwa a Abuja

Posted onFebruary 4, 2025February 4, 2025

Daga Aisha Salisu Ishaq Majalisar zartaswar Najeriya ta Amince da Biliyan 159 don ayyukan raya ababen more rayuwa a Abuja. Alfijir labarai ta rawaito Mariya …

FB IMG 1714030060486
Kotu, Labarai

Wata Kotu ta yankewa mutum 5 hukuncin rataya a jihar Kano

Posted onFebruary 4, 2025February 4, 2025

Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa wasu mutum biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda laifin lashe wata dattijuwa mai shekara 67, kan zargin …

FB IMG 1738610833512
Labarai, Majalisar Kano

Za’aci tarar naira dubu 25 ga duk Wanda aka Kama ya tofar da yawu ko Majina ko bahaya, A Kano

Posted onFebruary 3, 2025February 3, 2025

Daga A’isha Salisu Ishaq Majalisar dokokin Jihar Kano ta yi dokar cin tarar naira dubu 25 ga duk wanda aka kama da tofar da yawu, …

FB IMG 1738610339741
Labarai, Rusau

Ana fargabar harbe mutane 4, da jikkata Wasu yayin da rikici ya barke tsakanin jama’a da jami’an tsaro akan rusau a Kano

Posted onFebruary 3, 2025February 3, 2025

Ana fargabar harbe mutane hudu sun mutu a Rimin Zakara a karamar hukumar Ungogo ta jihar Kano, bayan rikici ya ɓarke tsakanin mazauna yankin jami’an …

Posts pagination

‹ 1 … 54 55 56 57 58 … 355 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab