An gwabza fada a hedikwatar jam’iyyar PDP, inda ake gudanar da taron kwamitin amintattu na jam’iyyar (BoT). Rikicin dai ya fara ne lokacin da aka …
An gwabza fada a hedikwatar jam’iyyar PDP, inda ake gudanar da taron kwamitin amintattu na jam’iyyar (BoT). Rikicin dai ya fara ne lokacin da aka …
Daga A’isha Salisu Ishaq Ayyukan sauka da tashin jiragen sama sun dawo daidai, bayan tsaikon da aka samu na wasu sa’o’i sakamakon faduwar da jirgin …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Daga Aisha Salisu Ishaq Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasara wajen yaki da miyagun laifuka, inda ta kama wasu da ake zargi …
Daga Aminu Bala Madobi Ministan Harkokin Bada Agajin gaggawa da Rage Radadin Talauci, Nentawe Yilwatda, ya ce wasu ‘yan siyasa na kokarin yin tasiri kan …
Daga Aminu Bala Madobi Ministan harkokin kasashen ketare ya ce Bulaguron shugaban kasar abune da ya zama wajibi, domin yana bukatar mu’amala da shugabannin wasu …
Daga Aminu Bala Madobi Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cew da kudin hayar Gidajen sa ne dakuma wasu daga cikin kadarorinsa guda biyu …
An Gudanar da Taro na Musamman Don Kare Dimokuradiyyar Najeriya: Atiku, Peter Obi, El-Rufai, Amaechi da Sauransu Sun halarci Taron A yayin Taron Atiku Abubakar …
Daga Aminu Bala Madobi Wata ‘yar Najeriya ‘yar asalin kasar Amurka, Victoria Ogunremi, ta mayar da makudan kudade da suka kai dala dubu 5,700 (kwatankwacin …
Daga Aminu Bala Madobi Jam’iyyar APC reshen jihar Osun ta ce ba ta danasanin ficewar Omoluabi, daga jam’iyyar. Omoluabi Progressives kungiya kuma jigo na jam’iyyar …
Daga Aminu Bala Madobi A ranar Laraba ne wa’adin ficewar kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso daga kungiyar ECOWAS, zai fara aiki bayan shafe shekara …
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya taya Darikar Tijjaniyya murnar kammala taron Mauludin Sheikh …
Gwamnatin Jihar Kwara ta bayyana damuwarta kan ambaliyar rowa a gonakin shinkafa da dama a Shonga, da ke karamar hukumar Edu ta jihar. A wata …
Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam da Gaskiya a Harkokin Jama’a (SERAP), ta maka Shugaba Bola Tinubu da Hukumar Sadarwa ta Najeriya (NCC), a kotu kan …
Amurka ta dakatar da ba wa kasashen waje tallafi nan take kamar yadda wata takardar gwamnati da ke kunshe da umarnin wadda aka yi satar …
Shugaban Hukumar Kula da Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano, Muhuyi Magaji Rimin gado, wanda jami’an ƴan sanda na musamman na Sufeto …
Gwamnatin Jihar Kano ta zargi ƴasanda da kokarin hana taron addini na na dariƙar Tijjaniyya na shekara-shekara a jihar, inda ta ƙaryata cewa akwai barazanar …
Yan sanda sun kama Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimingado, a yau juma’a. Wata majiyar data nemi …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …