Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da sammacin kama ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne tare da wasu ‘yan Najeriya bisa zargin cin …
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da sammacin kama ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne tare da wasu ‘yan Najeriya bisa zargin cin …
A jiya ne kungiyar gwamnonin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP-GF) ta gargadi ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya daina furta kalamai masu tayar …
Rundunar Yan Sandan jahar Kano, sashin kwantar da tarzoma za su gudanar da atisayen harbin Bindiga daga ranar Alhamis 5 ga watan Satumba zuwa juma’a …
President Bola Tinubu and Chinese President Xi Jinping, on Tuesday in Beijing, China, announced the elevation of Nigeria-China ties to that of a comprehensive strategic …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban kamfanin samar da wutar lantarki na Geregu, Femi Otedola ya bayyana cewar matatar Dangote ta kawo karshen sunkuyawar da Najeriya …
The Naira yesterday depreciated to N1,635 per dollar in the parallel market from N1,625 per dollar last weekend. However, the Naira yesterday appreciated to N1,585.77 …
President Bola Tinubu has approved the appointment of the following qualified Nigerians to the board of the Bank of Industry Limited: (1) Dr. Mansur Muhtar, …
Rundunar yan sandan jahar Kano, ta samu nasarar kwato wasu miliyoyin kudi daga wajen wani mai gadin kamfanin Takalma na Asia Plastic dake unguwar Jogana …
The Federal Government of Nigeria has denied a report that the Ministry of Petroleum Resources had ordered the Nigerian National Petroleum Company Limited to sell …
Rundunar yan sandan jihar Kano ta cika hannu da wata tsalleliyar budurwa mai raba wa yan maza daloli Alfijir Labarai ta rawaito wannan budurwar da …
From Aminu Bala Madobi The Presidency has dismissed an alleged rift between President Bola Ahmed Tinubu and Vice President Kashim Shettima. Stanley Nkwocha, Shettima’s Senior …
Daga Aminu Bala Madobi Kamfanin mai na Najeriya, NNPCL ya sanar da sabon farashin litar man fetir a fadin kasar da sanyin Safiyar Talata Alfijir …
Matatar man Dangote, ta fara sarrafa man fetur bayan tsaikon da aka samu sakamakon karancin danyen mai a baya-bayan nan. Alfijir Labarai ta rawaito wani …
Kwamatin Majalisar Dattawan Najeriya da ke nazari kan dokar zaɓe ya bayar da shawarar rage albashin ‘yanmajalisa da kuma masu muƙaman gwamnati. Alfijir Labarai ta …
Shugaba Tinubu zai shiga tattaunawa bisa manyan tsare-tsare tare da manyan jami’ai 10 na manyan kamfanonin kasar Sin, wadanda hadakar kadarorin da ke karkashin kulawar …
Dakarun Kwankwasiyya da aka fi sani da (ASKARAWAN KWANKWASIYYA) suka fice daga jam’iyyar NNPP Kwankwasiyya zuwa jam’iyyar APC ta hannun Sanata Barau Jibrin maliya. Alfijir …
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da kwamitin bincike kan zargin kashe-kashe da lalata dukiyar al’umma a yayin zanga-zangar #EndBandGovernance da aka gudanar …
Allah ya yiwa Hajiya Dada Yar’Adua rasuwa a yau Litinin. Hajiya Dada Yar’adua Uwar Shugaban Kasa Da Mataimakin Shugaban Kasa, Kuma Kakar Minista Da Matan …
Sakamakon wani nadi da masarautar take zargin Kacallan yayi a watannin baya Mai Unguwar Kutumbawa ya dakatar da shi Sai dai Alfijir Labarai ta yi …