An yi asarar rayuka da duniyoyi a yayin arangamar tsakanin ’yan banga da maharan. Alfijir Labarai ta rawaito yan bindiga kimanin 40 sun bakunci lahira …
An yi asarar rayuka da duniyoyi a yayin arangamar tsakanin ’yan banga da maharan. Alfijir Labarai ta rawaito yan bindiga kimanin 40 sun bakunci lahira …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin jihar Kano za tayi wa ma’aikatanta Karin dubu 20 ‘yan fansho kuma karin dubu 15 saboda halin da ake ciki. …
An yi awon gaba da shugaban karamar hukumar tare da abokinsa da wasu mutum biyu a daren Litinin. Alfijir labarai ta rawaito shugaban Karamar Hukumar …
Za mu toshe duk wata kafa tare da ladabtar da jami’an da ke da hannu a irin wannan lamari. Alfijir labarai ta rawaito Gwamnatin Tarayyar …
Hukumar Alhazai ta, Ƙasa, NAHCON, ta sanar da tsawaita wa’adin rufe karbar kuɗaɗen aikin Hajjin bana. Alfijir labarai ta rawaito wata sanarwa da mataimakiyar daraktan …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya amince da dakatar da Halima Shehu daga muƙaminta na shugabar hukumar jindaɗin al’umma ta ƙasa (NSIPA), bisa zargin …
Gwamna Abba Kabir Yusuf ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna da kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da TUC domin bayar da kyautar N35,000 ga …
Cikin Girmamawa Tare Da Ladabi Da Biyayya Muke Amfani Da Wannan Damar Domin Aiko Maka Sakonmu Mai Girma Gwamna Abba Kabir Yusif A Matsayinmu Na …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin Najeriya za ta karbe lasisin Karin wasu masu hakar ma’adinai. Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta kama wasu mutum uku …
Iyalan Marigayi Ahmadu Soja Kurfi Dana Ousmana Ahmadu Na Farin Cikin Gayyatar Yan Uwa Da Abokanan Arziki zuwa halartas Daurin Auren Yayansu Zankadediyar Amarya LAILA …
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da shugaban karamar hukumar Akwanga a jihar Nasarawa Safiyanu Isah. …
Tinubu Ya dakatar da shugaba kuma ko’odineta ta hukumar kula da harkokin zuba jari ta kasa (NSIPA) Halima Shehu na wani dan lokaci daga mukaminta …
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce za a yi wa ma’aikatan Nijeriya ƙarin albashi a wannan shekarar ta 2024. Alfijir labarai ta rawaito Shugaban …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kaddamar da wata runduna ta musamman da za ta yi yaki da batagari da ke kashe-kashen rayuka da dukiyoyin jama’a …
President Bola Tinubu has signed the 2024 Appropriation Bill into law in keeping with his avowed commitment to maintaining a timeous, predictable, and efficient budget …
Lamarin dai ya faru ne a daren lahadi 31 ga Watan Disamba, an shaidi matashin Ladanin mai suna Muhammadu Sani (Baha) a matsayun mutumin kirki, …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
Ya ku `yan uwana yan Najeriya, Ina cike da farin ciki a yayin da nake wa Ilahirinmu, matasa da tsofaffi maraba da shigowa sabuwar shekara …
Allah Ya Yiwa Tsohon Team Manager Kuma Tsohon Jami’in jindadi da walwala na kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Alhaji Salisu Yaro Maigida rasuwa yau …