Daga Abdu Ado K/Naisa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya amince da sake dawo da kwalejin ilimi ta Kunchi. Alfijir labarai ta rawaito …
Daga Abdu Ado K/Naisa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya amince da sake dawo da kwalejin ilimi ta Kunchi. Alfijir labarai ta rawaito …
Daga Baba Usman Gama Dakarun sojoji tare da haɗin gwiwar jami’an DSS, sun cafke shugaban ƙungiyar ISWAP na shiyyar Arewa ta Tsakiya da Arewa maso …
Tuni dama suka kirkiri wata kungiya mai suna Alliance of Sahel States da zummar karfafa tsaro da bunkasa tattalin arziki a tsakaninsu. Alfijir labarai ta …
Hukumar Kula da filayen Jiragen sama ta Ƙasa (FAAN) ta haramta amfani da jakar tafiye-tafiye da aka fi sani da Ghana Must Go ga matafiya …
From Abdu Ado K/Naisa Kano state Governor Alhaji Abba Kabir Yusuf has charged the new head of Civil Service of the state, Alhaji Abdullahi Musa …
Doguwa da ke wakiltar Doguwa/Tundun Wada a Majalisar Tarayya ya musanta zargin, wanda a kan haka aka gurfanar da shi a kotu a Kano a …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya ta ce sabon tsarin mafi karancin albashi zai fara aiki daga ranar ɗaya ga watan Afrilun 2024. Gwamna Abba …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
Wata babbar kotun jihar Jigawa da ke zama a Dutse karkashin jagorancin Mai shari’a Muhammad Abubakar Sambo ta yanke wa Isah Haruna hukuncin ɗaurin rai-da-rai …
Rundunar sojin saman Najeriya NAF ta sanar da cewa jirginta mai saukar ungulu kirar MI-35P ya yi hatsari a Fatakwal, jim kadan da tashinsa. Alfijir …
The All Progressives Congress, APC, has filed a two-ground cross-appeal at the Supreme Court to challenge the controversial judgement of the Court of Appeal for …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya ta ce nan da ‘yan watanni kadan sabon tsarin albashi zai soma aiki a kasar. ‘Yan sanda da hadin …
Wata babbar kotun jihar Kwara da ke zamanta a Ilorin ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai a kan Sarkin Fulanin jihar Kwara, Alh Usman Adamu, da …
Bikin gabatar da kasafin kudin a Najeriya da shugaban kasar ya yi ga majalisar dokoki ya bar baya da kura, inda wasu `yan majalisar ke …
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin da kotun sauraron kararrakin zabe ta Majalisar Dokoki ta kasa da ta jihar Kano …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu zai tafi Dubai taron sauyin yanayi Shari’ar Kano: Majalisar NJC ta ce za a kafa kwamiti da zai yi …
Masu Keke-NAPEP sun tare babbar hanyar Nnamdi Azikiwe da ke Kaduna na tsawon sa’o’i bayan wani dan sanda ya bude wa fasinjojin wani Keke-NAPEP wuta. …
Jam’iyyar adawa ta NNPP a Najeriya ta ce hana ta kwace mata zaben da ta ci a jihar Kano, zai iya janyo tashin hankalin da …
Jami’an Kwastam sun kama albarusai 975 da aka boye cikin buhanan shinkafa da aka yi fasa-kwauri zuwa Najeriya daga kasar waje. Alfijir labarai ta rawaito …