Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 080145 27726 1785135727201
Kano Labarai

Gwamnatin Kano Ta Kama Tare da Dakatar da Masu Kokarin Rushe Tsohuwar Gadar Watari A Jihar

Posted onJuly 27, 2026July 27, 2026
IMG 121335 26726 1785064422769
Kano Labarai

Kungiyar Wazobia Ta Karrama Sheikh Ibrahim Khalil Da Lambobin Conflict Management Campion da Global Peace Ambassador Award

Posted onJuly 26, 2026July 26, 2026
IMG 20260725 WA1951
Abba Gida Gida Labarai

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026

LATEST POSTS

IMG 080145 27726 1785135727201

Gwamnatin Kano Ta Kama Tare da Dakatar da Masu Kokarin Rushe Tsohuwar Gadar Watari A Jihar

Posted onJuly 27, 2026July 27, 2026 Kano, Labarai
IMG 121335 26726 1785064422769

Kungiyar Wazobia Ta Karrama Sheikh Ibrahim Khalil Da Lambobin Conflict Management Campion da Global Peace Ambassador Award

Posted onJuly 26, 2026July 26, 2026 Kano, Labarai
IMG 20260725 WA1951

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Abba Gida Gida, Labarai
IMG 20260725 WA1675

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 IRAN, Labarai
Labarai

Gwamnatin Congo Brazzaville Ta Magantu Kan Zancen Yiwa Shugaban Ƙasar Juyin Mulki

Gwamnatin Jamhuriyar Congo ta musanta labaran da ta kira na “Ƙanzon kurege” a kafafen sada zumunta wanda suke cewa an yi juyin mulki a ƙasar. …

By Musa Bestseller
Posted onSeptember 17, 2023September 18, 2023
Labarai, Shugaba Tinubu

Shugaba Bola Tinubu Ya Naɗa Ministocin Matasa

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Shugaban kasar Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Dakta Jamila Bio Ibrahim a matsayin ministan kula da harkokin Matasa. Alfijir Labarai ta rawaito …

Addini, Labarai

Kungiyar Madrisatul kanzul khairul Limu’allim Sulaiman Ta Naɗa Sabon Shugaba Abdurrahman (ABS)

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Kungiyar Madrisatul kanzul khairul Limu’allim Sulaiman da Maiduguri ƙarƙashin reshenta da ke jihar kano ta naɗa Abdurrahman ABS a matsayin sabon shugaban a ranar Juma’a …

Ibtila i, Labarai

Ibtila’i! Jirgin Sama Ya Kama Da Wuta Yayin Da Gwamna da Mukarrabansa Ke Ciki

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Gwamna Adeleke na jihar Osun da mukarrabansa sun tsallake rijiya da baya a wani hatsarin jirgin sama bayan jirgin da suka shiga, ya kama wuta …

Labarai, Majalisar Dattijai

An Fara shirin tsige Shugaban Majalisar Dattawa kan zargin zama ɗan Amshin Shata

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Manyan ‘yan siyasa da ke adawa da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio na shirin tsige shi a yayin zaman da majalisar za ta yi, idan …

Labarai, Lafiya

Maganin gargajiya nada tasiri fiye dana zamani – Mal Ibrahim Khalil

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

“Akwai masu bayar da magani da su ka san abun da su ke yi, kuma sun iya gano ciwo, sun kuma san maganinsa, amma akwai …

Labarai, Shugaba Tinubu

Tinubu ya nada shugaban ma’aikata na Lagos da Alh Tanko Yakasai da wasu 14 mukamai

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Rahotanni sun bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban ma’aikata na Legas, Hakeem Muri-Okunola a matsayin babban sakatare. Alfijir Labarai ta rawaito jaridar …

Ayyukan Jin 'Kai, Labarai

Ɗan Adaidaita Sahu ya Mayar Da Kuɗin Da Ya Tsinta Har Miliyan 15 da Ya Tsunta ga Mai su

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Na koma, da na isa wurin ban same shi ba, kuma na ci gaba da bincike amma ban iya ganinsa ba. Alfijir Labarai ta rawaito …

English, News

As PDP and LP file an appeal on Tuesday, September 16, the Supreme Court panel will be constituted by CJN the following week.

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Solomon Odeniyi, Adebayo Folorunsho-Francis, Muhammed Lawal, Ayoola Olasupo, Daniel Ayantoye, and Dirisu YakubuTell this narrative, please: Barring any last-minute change in plan, the Chief Justice …

Kasashen Waje, Labarai

Dubai Ta Musanta Sanarwar Gwamnatin Najeriya Cewar Ta Ɗage Takunkumin Visa Ga Yan Kasar

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama tsakanin kasashen biyu a shekarar da ta gabata Alfijir Labarai ta rawaito haɗaɗɗiyar daular larabawa ta musanta ikirari da …

Labarai, Shugaba Tinubu

Shugabannin Yarabawa Sun Aikewa Da Shugaba Bola Tinubu Sako a Abuja

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Adebanjo ya ce Obafemi Awolowo ya yaki tsarin da turawan tsarin mulkin mallaka su ka zo da shi. Alfijir Labarai ta rawaito an yi kira …

Labarai, Ta addanci

Dubu Ta Cika: Ganduje ya bayyana Makiyayan da ke janyo rashin tsaro a Najeriya

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Ganduje ya bayyana hakan ne a wata ganawa da yayi da shugaban kasa Bola Tinubu Alfijir Labarai ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano, kuma shugaban …

Labarai, NIJAR

Sojojin Nijar sun yi garkuwa da jakadan Faransa: Emmanuel Macron

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Macron ya shaida wa manema labarai a ranar Juma’a cewa jakadan kasar a yanzu yana dogara ne a kan “abin da sojojin suke ba shi.” …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Abubuwa Masu Fashewa 399, Da Haramtattun Kwayoyi A Neja

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

A kalla bama-bamai 399 ne jami’an hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa suka kwato daga hannun wani mai suna Asana Leke mai shekaru 39 …

Abba Gida Gida, Labarai

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamna Kano ya kori Kwamishinan Ƙasa da kuma Ogan Boye

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf ya kori Kwamishinan Kasa da Tsare-tsaren Gari, Adamu Kibiya tare da Mai bashi Shawara kan Harkokin Matasa da Wasanni, Aliyu …

CBN, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Shugaba Tinubu ya nada sabon Gwamnan CBN

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

Ya kuma nada sabbin mataimakan gwamnoni hudu da suka hada da Emem Nnana Usoro da Muhammad Sani Abdullahi Dattijo da Philip Ikeazor da kuma Bala …

Canjin Kudi, Labarai

Halin da Kudaden Waje Suke Ciki A kasuwar Canji Ta A Yau Juma’a

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya = …

Kotu, Labarai

Kotun koli ta kori karar da APC ta shigar a kan nasarar Gwamna

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

Kotun koli ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC da dan takararta a zaben gwamna da ya gabata a jihar Enugu, Uche Nnaji suka …

Gobara, Labarai

Ibtila’i: Wata Mummunar Gobara Ta Tashi A Cibiyar Raba Wuta Ta Birnin Kebbi

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

An samu mummunar gobara a babbar cibiyar raba hasken wutar lantarki da ke TAL’UDU a Birnin kebbi. Alfijir Labarai ta rawaito an jiyo karar fashewa …

Labarai, Ta addanci

An Kama Wanda Ake Zargi Da Kashe Mataimakin Kwamishinan Ƴan Sanda A Katsina

Posted onSeptember 14, 2023September 14, 2023

Ƴan Sanda A Katsina Sun Kama Waɗanda Ake Zargi Da Kashe Kwamishinan Ƴan Sanda a Katsina yayin musayar wuta. Alfijir Labarai ta rawaito rundunar yan …

Posts pagination

‹ 1 … 208 209 210 211 212 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab