Ambaliyar ruwa a ƙasar Libya ta haddasa mutuwar mutane akalla dubu biyu, sannan da dama sun bata bayan wata mahaukaciyar gugguwa dake tafe da ruwan …
Ambaliyar ruwa a ƙasar Libya ta haddasa mutuwar mutane akalla dubu biyu, sannan da dama sun bata bayan wata mahaukaciyar gugguwa dake tafe da ruwan …
Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kara himma wajen kawo sauyi a kasar, yana mai cewa ƴan Najeriya na son …
Darajar Naira a jiya Litinin ta rabu da Dala a yayin da ake musayar ta a kan Naira dari 773.50 a fannin masu zuba jari …
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta cire haramcin biza a kan ‘yan Najeriya, kamar fadar shugaban Najeriya ta bayyana. Alfijir Labarai ta rawaito wata sanarwa daga fadar …
Nigerian Photographer Sani Maikatanga’s photo has won 1st prize in the international Wiki Loves Africa 2023 Competition for his photo of a man struggling in …
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen yan majalisun tarayya karkashin jagoranci mai shari’a Flora Ngozi Azine, ta tabbatar da Hon Sani Adamu Wakili na jam’iyyar NNPP, a …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Sakatariyar ma’aikatar Hajiya Kubra Imam, ta gano cewa daliban kwalejojin biyu ba a ba su abinci ba a daren jiya, kuma karin kumallo na yau …
Wata Kotun Majistare da ke zamanta a Abakaliki Jihar Ebonyi, ta tasa keyar wata mata mai shayarwa ‘yar shekara 32, Misis Ann Akpa bisa zargin …
Kotun sauraron ƙarar zaɓe da ke jihar Kano, ta soke nasarar da Hon Idris Dankawu na jam’iyar NNPP ya samu ta ɗan majalisar dokoki tarayya …
Daga cikin wadanda ake zargin akwai wani jami’in tsaro mai zaman kansa, wanda ake zargi da kitsa sace ubangidan nasa daga gidansa a kan naira …
Bata-garin sun rika jejjefa wa jama’a shinkafar har sai da motocin suka kare Alfijir Labarai ta rawaito asu bata-gari sun daka wawa a kan wasu …
Mayaƙan waɗanda akasari kan auka wa mutane a kan babura, sun yi ƙaurin suna wajen kashe-kashe da jikkata fararen hula, da satar mutane ciki har …
Shugaban kungiyar APC Intellectual Forum A.K. Mustapha ya ja hankalin Gwamna Abba Kabir a kan cika alkawarin da ya dauka a kan ilimi. Alfijir Labarai …
Allah ya yiwa sayyada Hauwa wanda aka fi sani da Hauwan Ali Baba Rasuwa a daren Lahadi. Ta rasu ne bayan wani mummunan hadari da …
Kashim Shettima ya bayyana cewa Bankin Raya Afirka (AfDB) ya amince ya baiwa Najeriya rancen dala miliyan 163 domin tallafawa noman alkama nan da makonni …
Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano ta yi watsi da zaben Yusuf Umar Datti na NNPP bayan bai …
From Abdu Ado K/Naisa In his efforts to ensure accountability and transparency in the distribution of palliatives and judicious utilisation of the items, Kano State …
Tushen hadin kan nahiyar ya dogara ne kan dimbin wadatar da aka samar, da nufin biyan muhimman bukatun al’ummar nahiyar, Shugaban hukumar gudanarwar kungiyar Tarayyar …