Skip to content

cropped Hausa Logo.jpg

home
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
  • Home
  • Labarai
    • Ilimi
    • Addini
    • Lafiya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Kannywood
    • Nishadi
  • Kimiyya Da Fasaha
  • Siyasar Kano
  • Pages
    • About Us
    • Contact Us
    • Terms and Conditions
  • English
IMG 080145 27726 1785135727201
Kano Labarai

Gwamnatin Kano Ta Kama Tare da Dakatar da Masu Kokarin Rushe Tsohuwar Gadar Watari A Jihar

Posted onJuly 27, 2026July 27, 2026
IMG 121335 26726 1785064422769
Kano Labarai

Kungiyar Wazobia Ta Karrama Sheikh Ibrahim Khalil Da Lambobin Conflict Management Campion da Global Peace Ambassador Award

Posted onJuly 26, 2026July 26, 2026
IMG 20260725 WA1951
Abba Gida Gida Labarai

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026

LATEST POSTS

IMG 080145 27726 1785135727201

Gwamnatin Kano Ta Kama Tare da Dakatar da Masu Kokarin Rushe Tsohuwar Gadar Watari A Jihar

Posted onJuly 27, 2026July 27, 2026 Kano, Labarai
IMG 121335 26726 1785064422769

Kungiyar Wazobia Ta Karrama Sheikh Ibrahim Khalil Da Lambobin Conflict Management Campion da Global Peace Ambassador Award

Posted onJuly 26, 2026July 26, 2026 Kano, Labarai
IMG 20260725 WA1951

Gwamnan Kano ya lashe babbar Kyautar Jagoranci ta ƙasa da ƙasa wajen sauya fasalin ilimi a jihar daga London

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 Abba Gida Gida, Labarai
IMG 20260725 WA1675

Ƙalubale Da Cigaban Iran: Dubu 1, A Najeriya Daidai Take Da Dubu 30 A Iran Duk Da Takunkumai Da Suka Kewayeta

Posted onJuly 25, 2026July 25, 2026 IRAN, Labarai
Gabon, Labarai

Sojoji Sun Sanar Da Janar Nguema A Matsayin Shugaban Ƙasar Gabon

Jagororin sojin da suka yi juyin mulki a Gabon sun sanar da Janar Brice Oligui Nguema a matsayin shugaban ƙasar na riƙon-ƙwarya. Lamarin na faruwa …

By Musa Bestseller
Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023
Canjin Kudi, Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Laraba

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai, Mutuwa

Mutumin Da Ya Zana Tutar Najeriya Ya Rigamu Gidan Gaskiya

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Mutumin da ya zana tutar Najeriya, Taiwo Akinkunmi ya mutu ya na da shekaru 87 a duniya. Gabanin Najeriya ta samu ‘yancin kanta daga turawan …

Faransa, Labarai

Hannayen Jarin kamfanonin Faransa Sunyi Faduwar Bakar Tasa Bayan juyin Mulki A Gabon

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Faransa ta ce tana sanya ido sosai a kan halin da ake ciki a Gabon. Alfijir Labarai ta rawaito hannaye jarin kamfanonin Faransa uku sun …

Labarai, Lafiya

Gwamnatin Kano Ta Sauke Shugaban Asibitin Hasiya Bayero Ta Naɗa Sabo

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta sauke shugaban asibitin yara na Hasiya Bayero bisa zargin rashin iya shugabanci. Alfijir Labarai ta rawaito wata …

Ilimi, Labarai

Majalisar Dokokin Kano Na Duba Yiwuwar Gyara Dokar Ilimi Ta 1963 A Jihar

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Majalisar dokokin Jihar Kano ta goma na shirin gyara dokar Ilimi ta jihar wadda aka samar tun shekarar 1963, zuwa matsayin tsarin ilimina duniya. Alfijir …

Labarai, Ta addanci

Ƴan Sanda Sun Damke Ɗalibin Jami’a Kan Laifin Kashe Budurwarsa Da Wuƙa

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Ƴan sanda a jihar Edo sun kama wani dalibi na jami’ar Port Harcourt, UNIPORT mai shekaru 24 bisa zarginsa da daɓa wa budurwarsa wuƙa ta …

Abuja, Labarai

FCTA Ta Rusa Kasuwar Dare Da Ke Asokoro, Abuja  

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Jami’an hukumar babban birnin tarayya Abuja FCTA, a ranar Talata sun rusa wata haramtacciyar kasuwa mai suna “Kasuwan Dare”, wacce ta kasance maboyar masu laifi …

Labarai, NIJAR

Yan Nijar Sun Shiga Uƙuba Biyo Bayan Takunkumin ECOWAS – Majalisar Dinkin Duniya

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce riKicin siyasar ƙasar Nijar haɗi da takunkuman da aka ƙaƙaba mata sakamakon juyin mulki ya jefa ɗimbin jama’ar ƙasar da …

Lafiya

Ta Sake Faruwa! Sojojin Kasar Gabon Sun Yi Juyin Mulki

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Sojoji a ƙasar Gabon dake yankin Tsakiyar Afirka sun ce sun yi wa shugaban ƙasa Ali Bongo juyin mulki. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya …

Labarai, NNPC

Buba Galadima Ya Ƙaryata Cewar An Dakatar Da Engr Kwankwaso A NNPP

Posted onAugust 30, 2023August 30, 2023

Magana ce da ake yin ta a Social Media kawai. Kuma maganar Social Media tamkar wasan kwaikwayon Nollywood ne da Kannywood ne. Alfijir Labarai ta …

Kano, Labarai

Musa Iliyasu Ya Zargi Gwamnatin Kano Na Kokarin Batawa Gwamnatin Tarayya suna Kan Rabon Tallafi

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Tsohon Kwamishinan Raya Karkakara Na jihar Kano Kuma Dan takarar Majalisar Tarayya na mazabar Kura Madobi da Garunmalam Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso daman ya gargadi …

Labarai, Shugaba Tinubu

Shugaba Tinubu Ya Nada Sababbin Shugabannin Hukumar NDDC

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Bola Tinubu, ya amince da nadin sabbin shugabannin hukumar gudanarwa ta Hukumar Raya Neja-Delta (NDDC) da ta hada da wadannan mambobin kwamitin da gudanarwa. Alfijir …

Labarai, Mutuwa

Allah Ya Yiwa Mahaifiyar Abba Ruda Shugaban Tace Fina-finai Na Kano Rasuwa

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Allah ya yiwa mahaifiyar Shugaban hukumar tace fina-finai ta jihar Kano Abba El-Mustapha rasuwa. Ta rasu ne yau Talata kamar yadda Abba ya sanar. Muna …

Labarai, NNPP

Da Ɗumi Ɗuminsa! Jam’iyyar NNPP Ta Dakatar Da Kwankwaso

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Kwamitin amintattu (BoT) na jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari sun sanar da dakatar da  Rabiu Musa Kwankwaso na tsawon watanni shida saboda zarginsa da …

Labarai

Shugaban Najeriya Tinubu Ya Fitar Da Manufofin 8 Da Gwamnatinsa Ke Son Cimma

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

S1hugaban ƙasar Nageriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya fidda manufofi ko ƙudirori guda 8 waɗanda ya ke son cimmawa a gwamnatinsa. Ga manufofin guda takwas, …

Ganduje, Labarai

Shugaban jam’iyyar APC Na Kasa, Ganduje Ya Kaiwa Rabiu Kwankwaso Farmakin Siyasa

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yiwa tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Kwankwaso ba’a kan rashin nada shi minista. Alfijir Labarai …

Jami a, Labarai

Jami’ar Chicago Ta Kulle Asusun X Biyo Bayan Ƙara Matsa Lamba Kan Bayanan Karatun Tinubu

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Binciken ya kasa tantance dalilin da yasa cibiyar ta zabi iya wasu mutane ne kawai ke da damar shiga, sabanin yadda a baya kowa na …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Zata Dauki Ma aikata Dubu 300 000 A Hukumar NATCOM

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Zamu ɗauki ma’aikata Kusan Dubu 300,000 aikin yi a fadin kasar nan Domin Ganin kasarmu ta zama wuri mafi Aminci. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar …

Abba Gida Gida, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Rage Kashi 50 Na Kudin Manyan Makarantun jihar

Posted onAugust 29, 2023August 29, 2023

Gwamnatin jihar Kano ta ce ta rage wa daliban manyan makarantun jihar kudin makaranta da kashi 50 cikin 100. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan  Abba …

Posts pagination

‹ 1 … 217 218 219 220 221 … 353 ›
© 2026 Alfijir Labarai Powered by WordPress Theme by Design Lab