The Federal High Court in Abuja, presided over by Justice M.O. Liman, has dismissed an application seeking an order of mandamus against the Independent Corrupt …
The Federal High Court in Abuja, presided over by Justice M.O. Liman, has dismissed an application seeking an order of mandamus against the Independent Corrupt …
Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin lafiya, kuma rahotanni sun ce kwanan nan aka sallame shi daga dakin kula da masu matsananciyar …
A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya na shekarar 2027, hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta bayyana shirin ta na fitar da ƙarin …
Jami’ar Bayero ta Kano, ta zabi Farfesa Haruna Musa a matsayin sabon shugaban jami’ar. Farfesa Musa ya zama shugaban ne bayan jami’ar ta gudanar da …
Wasu fusatattun matasa a garin Lafiagi, hedikwatar karamar hukumar Edu da ke Jihar Kwara, sun kai farmaki ranar Litinin zuwa Fadar Sarkinsu, wato Sarkin Lafiagi, …
Asibitin Kwararru Na Best Choice Ya Rage Kaso 50 na kuɗaɗen ayyukansu na yau da kullum, wanda suka haɗa da kudin ganin likita kudin Gado …
Daga Aminu Bala Madobi Matatar mai ta dangote ta rage farashin man fetur daga Naira 880 zuwa N840 kowace lita. Kakakin Rukunin kamfanoni Dangote, Anthony …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana’izar fitaccen ɗankasuwar nan, Alhaji Aminu Dantata da ya rasu ranar Asabar a ƙasar Hadaɗɗiyar Daular Larabawa. Ministan yaɗa …
Da yake kaddamar rabon takin a karamar hukumar Madobi, gwamna Abba Kabir Yusuf yace gwamnati ta samar da takin ne domin saukakawa kananan manoma dake …
Kwamishinan Ma’aikatar yada labarai da harkokin cikin gida ta jihar kano Comarade Ibrahim Abdullahi Waiya ya bukaci Jami’an yada labarai na kananan hukumomin jihar da …
Jam’iyyar NNPP ta bayyana cewa zai zama babban farin ciki a gare ta idan dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, …
Shugaban kungiyar Amintattun Juna Aminu Umar Ɗan Sani Yayi kira Ga Masu Kuɗi Da Suyi Koyi Da Halayen Marigayi Alh Aminu Dantata na jin kan …
Kungiyoyin jam’iyyar APC da suka hadar da Kungiyar kadan garen bakin tuku da ta yan takwas sun yi kira ga Shugaban jam’iyyar APC na jihar …
Wani jikan sa, Sanusi Dantata ne ya bayyana hakan a shafinsa na X, inda ya ce tuni shirye-shirye sun yi nisa wajen binne shi. A …
Uwar gidan Shugaban kasa Bola Tinubu Mrs Remi Bola Tinubu ta mika ta’aziyarta ga iyalai da yan uwan yan wasan kwallon kafa 22 da suka …
Akalla mutane huɗu ne aka tabbatar da rasuwarsu, ya yin da wasu 21 suka jikkata sakamakon fashewar abubuwa biyu na nakiya (IED) da ake zargin …
Alh Musa Jidda Ɗan Adalan Mubi Saraki ya bayyana Alhini da jimaminsa kan rasuwar dattijon arziki kuma hamshakin ɗan kasuwa Alhaji Aminu Dantata, wanda ya …
Biyo bayan murabus ɗin Dr. Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam’iyyar APC na ƙasa, tuni Alhaji Bukar Dalori, wanda shi ne mataimakin shugaban jam’iyyar, ya …