Gwamnatin Kano ta kama wasu dillalan bogi da ake zargi sayar da filayen gwamnati ba bisa ka’ida ba

IMG 151140 22925 1758550322304

Gwamnatin Jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane da ake zargi da sayar da filayen gwamnati ba bisa ƙa’ida ba, tare da jaddada cewa za ta ci gaba da ɗaukar matakan doka kan duk wanda aka samu da hannu a irin waɗannan ayyuka.

Kwamishinan Ƙasa da Tsare-tsare na Jihar Kano, Abduljabbar Muhammad Umar, ne ya bayyana hakan yayin zantawa da manema labarai.

Kwamishinan ya yi gargaɗin cewa gwamnati ba za ta lamunci mamaye ko sayar da filayen gwamnati ba tare da izini ba, yana mai kira ga al’umma da su guji shiga irin waɗannan harkoki, tare da tabbatar da sahihancin kowace takardar fili kafin su saya.

Ga masu son bada talla ko shawarwari a kira wannan lambar +2348032077835

Domin samun sauran shirye-shirye Alfijir labarai/Alfijir news ku biyo mu ta nan 👇

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Alfijir labarai Alfijir News Whatsapp Group 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H5oBRaZBdCVIyOTIV5eMfb?mode=ac_t

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *