Innalillahi wa’Inna ilaihi Raji’un! Allah ya yiwa Farfesa Hafizu Miko Yakasai rasuwa a daren Alhamis
Allah ya yiwa Farfesa Hafizu Miko Yakasai rasuwa a daren Alhamis din nan. Farfesa Miko kafin Rasuwarsa malami ne a Jami’ar Bayero dake Kano. Za’a …
Allah ya yiwa Farfesa Hafizu Miko Yakasai rasuwa a daren Alhamis din nan. Farfesa Miko kafin Rasuwarsa malami ne a Jami’ar Bayero dake Kano. Za’a …
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta gayyaci Hajiya Sa’adatu Salisu, shugabar ƙaramar hukumar Tudun Wada kuma shugabar ƙungiyar shugabannin kananan hukumomi (ALGON) a Kano, domin …
Matasan Ƙaramar hukumar Shagari sun kashe wasu ’yan bindiga shidda da ake zargin suna cikin waɗanda suka addabi yankin Ƙaramar hukumar Shagari a Jihar Sakkwato. …
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bar Abuja a yau, Alhamis 4 ga Satumba, domin fara hutun shekarar 2025. Sanarwar da fadar shugaban ƙasa ta …
Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano, Lamin Rabi’u Danbappa, ya sanar da kudin ajiya na aikin Hajji na shekarar 2026 bisa umarnin Hukumar …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da ranar dawowar makarantu na firamare da na sakandare domin cigaba da Karatu a sabon zangon na shekarar 2025/2026. Wata …
Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani mahaluki a doron duniya, da zai ɗagawa kasarsa yatsa, ko yi mata barazana ko ci zarafinta. …
Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta bayyana cewa ranar Juma’a, 5 ga Satumba, 2025, za ta kasance hutu ga ma’aikatan Najeriya domin bikin Mauludi na ranar haihuwar …
Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin mayar da tsohon shugaban gidan talbijin na Ƙasa NTA, Salihu Abdullahi Dembos, wanda aka sauke kwanakin baya. …
Wasu Masu Unguwanni 13 Sun Yi Murabus daga Mukamansu a Jihar Kano. Hakimin gundumar Jogana da ke ƙaramar hukumar Gezawa, Alhaji Abdulkadir Muhammad Balarabe, ya …
Daga mustapha salisu_ Shugaban kamfanin Sagama LTD Alhaji Ali Nuhu, ya dauki nauyi sakin fursunoni 12, a gidan gyaran hali da tarbiyya na kurmawa, a …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da sabon shirin tsaro mai suna Operation Kukan Kura, domin karfafa aikin ‘yan sanda na al’umma da …
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da ƙwarya-ƙwaryan kasafin kuɗi na naira biliyan 215.3 bayan tattaunawar da ƴan majalisar suka gudanar a zaman majalisa na …
Daga Abubakar Balarabe Kwamitin Wanda yake karkashin Jagorancin Babban Darakta Janar na Cibiyar Samar da Ayyuka ta Kasa Dr. Baffa Babba Dan’Agundi ta fara gudanar …
Gwamnan jihar Neja, Manomi Mohammed Umaru Bago, ya rusa majalisar ministocinsa. Gwamnan ya bayyana hakan ne a yayin taron majalisar zartarwa ta jiha a zauren …
…Abin Mamaki Ko Abin Ban Haushi? Daga Barr. Badamasi Suleiman Gandu Kan muhawarar dake cigaba da yamutsa hazo a siyasar Kano dangane da zargin cin …
Mustapha Salisu. Shugaban Rukunin Kamfanin ATM HOMES & Apartment, Arc. Dr Saleem Ahmad Ya gwangwaje makarantar KADA da kyautar Naira miliyan daya, Sannan ya jaddada …