Jam’iyyar APC ta yi nasara a zaɓen cike gurbi na Ghari/Tsanyawa da aka gudanar a jihar Kano. Da yake bayyana sakamakon zaɓen da misalin ƙarfe …
Jam’iyyar APC ta yi nasara a zaɓen cike gurbi na Ghari/Tsanyawa da aka gudanar a jihar Kano. Da yake bayyana sakamakon zaɓen da misalin ƙarfe …
Allah ya yi wa Mai Martaba Sarkin Zuru ta Jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Sani Sami (Gomo II), rasuwa bayan gajeriyar jinya. Kwamishinan ƙananan hukumomi da …
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa an kama fiye da mutane da ake zargin ƴan daba ne sama da ɗari, …
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ƙaddamar da shirin bayar da lamuni har naira miliyan 10 ba tare da kuɗin ruwa ba ga ma’aikatan ilimi na gaba …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Majalisar dokokin Jihar Kano ta dakatar da Shugaban karamar hukumar Rano Naziru Ya’u tsawon watanni Uku Wata majiya daga Majalisar ta tabbatarwa da cewa Majalisar …
Hukumar Kwastam Najeriya ta kama kwantainoni 16 ɗauke da makamai da miyagun ƙwayoyi da magungunan da wa’adin aikinsu ya ƙare da wasu haramtattun kaya na …
Gwamnatin Jihar Kano ta yi bikin yaye wasu matasa da suka shiga aikin Daba su sama da 500 a Kano. Kwamishinan yaɗa labarai na jihar …
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, yana hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa (EFCC) a birnin …
Ana fargabar mutane da dama sun mutu sakamakon fashewar wata tankar mai a unguwar Dan Magaji da ke Zariya, Jihar Kaduna. Lamarin ya faru ne …
Gwamnatin Jihar Kano tare da haɗin gwiwar Qatar Charity sun raba babur mai ƙafa uku guda 40 ga wasu matasa a faɗin jihar, a wani …
Muna sanar da yan’ uwa idan Allah ya kaimu gobe da yamma za’a yiwa marigayi Kanal Daudu Sulaiman salatul Ga’if a masallacin Galadanchi na cikin …
Fitaccen tsohon jami’in Sojan Nigeriya Kanal Daudu Suleiman ya rasu. Umar Daudu Suleiman, Daya daga cikin ‘ya’yan Marigayin ne ya tabbatar da rasuwar mahaifi nasu. …
Gwamnatin Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf ta amince da korar wasu Manyan Mataimaka biyu na Musamman (SSAs) bayan gano manyan laifuka daga …
Daga ABDULLAHI MOHAMMED A duniyar siyasa da harkokin mulki, kasuwar shakku da jita-jita ne suka fi ci, yayin da labaran ƙarya su kan zama makaman …
“A lokacin da nake Kwamishinan Ƴan Sanda a jihar Lagos, bana wasa da aiki — musamman ranar Asabar. Ko da yake ayyuka na suna farawa …
Shahararren gidan abincin nan da ya saba kawo muku nau’i kan abincin gargajiya hadi dana zamani wato Hajiya Hadiza Balangu Sun ce sun amsa kiraye-kirayen …
Kotu ta ci tarar bankin Zenith N85m bisa rufe asusun kwastoma ta hanyar amfani da takardar odar kotu ta bogi Wata Babbar Kotun Abuja ta …
A recent editorial by Daily Trust paints an exaggerated and unbalanced portrait of Nigeria as a nation overwhelmed by hunger, hardship, and helplessness. We were …