Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Masarautar Saudiyya ta naɗa Sheikh Dr. Saleh bin Humaid a matsayin sabon Babban Mufti na ƙasar kuma shugaban Majalisar Manyan Malamai. An naɗa Humaid ne …
Majalisar dokokin jihar Kano ta nemi Gwamnatin jihar ta gyara Babban Masallacin cikin Gari mai cike da tarihi. Alfijir labarai ta rawaito a zaman majalisar …
A cikin wata sanarwa da kotun ta fitar, alkalin Kotun Brigadier Janar Mohammed Abdullahi, ya bayyana cewa an yanke wa mutum uku daga cikin sojojin …
Wata babbar mota mai ɗauke da kwantena mai tsawon kafa 40 ta murkushe wani adaidaita Sahu a karkashin gadar Ijora Causeway a jihar Lagos, ranar …
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta isa ginin Majalisar Taraiya a yau Talata, inda ta shiga ofishinta bayan kammala hukuncin dakatarwar watanni shida da aka yi mata. …
Wasu ’yan bindiga sun yi garkuwa da ɗan Majalisar Dokokin Jihar Filato, mai wakiltar Mazaɓar Pankshin ta Kudu, Laven Denty Jacob. A yammacin ranar Litinin …
…Mun zo ne don yabawa kan kokarin da kamfanin ke yi na gabatar da ayyukan jin kai da kuma jigilar man fetur kyauta a kokarin …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da sauyawa wasu kwamishinoni ma’aikatu, sannan kuma an sauyawa wasu ma’aikatan gwamnati a wasu muhimman ma’aikatun jihar. …
Usman Dembele na kasar France da kungiyar ƙwallon ƙafa ta PSG ya lashe gasar gwarzon dan kwallon kafa na duniya, wacce aka fi sani da …
Daga Aminu Bala Madobi Macron ya kuma yi kakkausar suka kan duk wani shirin korar Falasdinawa daga Gaza Jaridar Alfijir Labarai Ta Rawaito Cikin wata …
Alfijir Labarai ta rawaito Halin Da Nairar Najeriya Take Tsakaninta Da Kudaden kasashen waje a Kasuwar Wapa Kano A Yau Dollar zuwa Naira Siya = …
Daga Abu Huraira (Allah ya yarda da shi), Manzon Allah ﷺ ya ce: ❝ Kalmomi biyu masu sauƙin furuci a harshe, amma masu nauyi a mizani, …
Shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya ce hukumar ta samu nasarar rage kuɗin aikin Hajji ta hanyar samun rangwame …
Jami’ar European-American ta fitar da sanarwa da ta ke barranta kan ta da digirin girmamawa da aka baiwa shahararren mawaki, Dauda Kahutu Rarara ba, inda …
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta tsare wata mace mai suna Zuwaira Hassan da zargin yi wa yarinya mai shekara 10 azaba da wuta a …
Daga Dr. Musa Tanko Haruna (Musa Mazankwarai) Hakika nayi farin cikin ganin labarin umarnin da Mai girma Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya …
Daga Aminu Bala Madobi Jagoran jam’iyyar NNPP na kasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bayyana wasu sharudda na musamman da zai yi tunanin komawa jam’iyyar …
Sayyadah Raihan Imam (Qamshi)Tana Farin cikin Gayyatar Masoya Fiyayyan Halitta Shugaba Annabi Muhammad S.A.W Zuwa Wajan Taron MAULUD NABIYI Wannan Maulidin Sayyada Raihan Kamshi Ta …